Kwankwasiyya
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Kano ta samu nasarar lashe zaben cike gurbi na mazabar Ghari, Tsanyawa. Ta lallasa jam'iyyar NNPP mai mulki a jihar.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa watau INEC ta bayyana dan takarar NNPP, Ali Lawan Alhassan a matsayin wanda ya lashe zaben Shanono da Bagwai.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bukaci mazauna kananan hukumomin Shanono, Bagwai, Ghari da Tsanyawa su zabi yan takarar NNPP a zaben cike gurbi ranar Asabar.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya tayar da kura saboda yawan jama'a a taron kamfen APC na zaben cike gurbin da za a yi a Kano.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya fadawa tubabbun yan daba cewa gwamnatinsa a ahirye take ta gyara su zuwa mutanen kirki domin kawo karshen ayyukansu a Kano.
Wani jigon APC, Kwamred Faizu Alfindiki ya yi magana kan siyasar jihar Kano inda ya shawarci Sanata Rabiu Kwankwaso ya nemi afuwar Abdullahi Umar Ganduje.
Na hannun daman tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP a zaben 2023, Rabiu Musa, Abdulmumin Jibrin, ya gana da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Wasu tsofaffin mambobin jam'iyyar APC sun sauya sheka zuwa NNPP a jihar Kano. Sun dai fito ne daga mazabar tsohon shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje.
A shekarar 2025, kwamishinoni uku sun yi murabus daga gwamnatin Kano bisa dalilai daban-daban, ciki har da zargin alaka da dilan kwayoyi da matsin lamba daga jama'a.
Kwankwasiyya
Samu kari