Zaben jihohi
Jami'an hukumar zabe watau INEC sun kusa kammala dora duka sakamakon zaben gwamnan jihar Anambra da aka kada kuri'u ranar Asabar, 8 ga watan Nuwamba, 2025.
Yayin da ake tsakiyar kada kuri'a a zaben gwamnan jihar Anambra, wata jami'ar zabe ta yanke jiki ta suma. An garzaya da ita asibiti domin duba lafiyarta.
Gwamna Charles Soludo ya zargi wata jam’iyyar adawa da sayen ƙuri’u tsakanin ₦15,000 zuwa ₦20,000, yayin da yake nuna kwarin gwiwa kan nasarar APGA.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa watau INEC ta kusa kammala tattara sakamakon zaben gwamnan Anambra da dora shi a shafinta na yanar gizo watau IReV.
An rahoto cewa Gwamna Charles Soludo na jam'iyyar APGA ya lashe zabe a rumfar zabe ta Uruagu Ward 1, da ke karamar hukumar Nnewi ta Arewa, rumfar dan takarar LP.
Cibiyar CDD ta fitar da rahoto na binciken da ta gudanar game da zarge-zarge uku da aka samu a zaben gwamnan Anambra, musamman na zargin kama wakilan gwamna da kudi.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo, ya nuna kwarin gwiwar yin nasara a zaben jihar. Soludo ya cika baki kan samun gagarumar nasara.
Jami’an EFCC sun isa Anambra yayin da ake gudanar da zaben gwamna don tabbatar da cewa babu sayen kuri’a, inda aka ga jami’an jam’iyyun siyasa suna karbar katin zabe
Mutanen jihar Anambra za su fito domin kada kuri'unsu a zaben gwamna na ranar Asabar, 8 ga watan Nuwamban 2025. Manyan 'yan siyasa na takara a zaben.
Zaben jihohi
Samu kari