Zaben jihohi
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ayyana dan takarar jam’iyyar PDP, Folajinmi Oyekunle, a matsayin wanda ya lashe zaben cike gurbi a Ibadan ta Arewa.
Yar takarar jam’iyyar APC, Misis Adesola Ayoola-Elegbeji, ta lashe zaben cike gurbi na majalisar wakilai da aka gudanar a mazabar Remo, jihar Ogun da kuri'u 41,237.
Ministan tsaron Najeriya, Badaru Abubakar ya kawo akwatinsa da tazara yar kadan tsakanin APC da PDP a zaben cike gurbin da ya gudana a Garki/Babura.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki a Najeriya, APC ta fara kiraye-kiraye ga hukumar zaɓe INEC a kan ta soke zaɓukan cike gurbi da ke gudana a jihar Kano.
Babbar jam'iyyar adawa ta PDP ta caccaki gwamnatin Kaduna da sa jami'an tsaro su sace yan takarar Majalisar Wakilai a mazabar Chikun/Kajuru yau Asabar.
Rundunar yan sanda ta bayyana cewa daga karfe 12:00 na dare mai zuwa, ta haramta zirga zirga a kananan hukumomi hudu da za a gudanar da zaben cike gurbi a Kaduna.
A labarin nan, za a ni cewa rundunar 'yan sandan Kano ta sanya wasu matakai da za su taimaka wajen tabbatar da zaben jihar a cikin kwanciyar hankali.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya tayar da kura saboda yawan jama'a a taron kamfen APC na zaben cike gurbin da za a yi a Kano.
Hukumar zabe ta INEC za ta fara rajistar masu zabe a dukkan jihohin Najeriya 36 da Abuja. Farfesa Mahmood Yakubu ya ce za a fara rajistar ne a ranar 18 ga Agusta.
Zaben jihohi
Samu kari