Zaben jihohi
Adelabu ya ce hadin kai ne zai dawo da APC mulki a Oyo, ya yi alkawarin kammala tashoshin wuta uku, gyaran hanyoyi da hadin kai da TAMPAN da OAPs.
Akalla ‘yan takara 14 daga jam’iyyar APC sun bayyana aniyarsu ta kalubalantar Gwamna Ademola Adeleke na PDP a zaben 2026 a Osun. Daga cikin su akwai Otunba Omisore.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya gargadi ‘yan siyasa masu shirin yin magudi a zaben gwamna na 2027 inda ya ce kafin su yi su rubuta wasiyya ga iyalansu.
Wannan rahoton ya mayar da hankali kan jihohi 24 na Najeriya da yanzu suke karkashin jam'iyyar APC bayan gwamnan Enugu, Peter Mbah ya sauya sheka daga PDP.
APC ta amince da tsarin maslaha a zaben fitar da dan takarar gwamnan Ekiti, ta mara baya ga Gwamna Oyebanji bayan janyewar Atinuke Omolayo da wasu 'yan takara.
Jigon APC, Chekwas Okorie ya ce yawancin gwamnoni daga jam’iyyun adawa na komawa APC ne saboda tsoron EFCC da rashin tabbacin kare kansu bayan mulki.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya yi magana kan wanda zai gaje a siyasar 2027. Makinde ya ce wanda zai gaje shi zai iya fitowa cikin jami'ansa da suke tare.
Jam'iyyar APC ta hana yan siyasa biyu shiga zaben fidda gwanin da zata shirya domin tsaida dan takarar gwamnan jihar Ekiti a zaben da za a yi a shekarar 2026.
'Dan takarar ADC a Anambra, John Nwosu, ya rantse a kotu cewa zai yi wa’adi ɗaya kacal idan ya ci zabe, domin jaddada shugabanci na gaskiya da adalci ga shiyyoyi.
Zaben jihohi
Samu kari