Zaben jihohi
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce shekarar 2027 ta Allah ce, kuma ba zai bari barazana ta siyasa ta hana shi ci gaba da ayyukan alheri ba a Kano.
Ministan makamashi, Bayo Adelabu ya ce lokaci ya yi da zai mulki Oyo, yayin da bayyana niyyarsa ta yin takarar gwamna a 2027 bayan shan kaye a 2019 da 2023.
Jam’iyyar APC ta kaddamar da kwamitin kamfen mutum 1,800 domin fitar da Nicholas Ukachukwu a matsayin sabon gwamnan Anambra a zaben 8 ga Nuwamba, 2025.
Gwamna Dikko Radda ya ce ilimi shi ne makamin yaki da rashin tsaro, ya kaddamar da makarantu na musamman a Katsina tare da tallafa wa dalibai a waje.
Sakataren jam’iyyar ADC na kasa, Ogbeni Rauf Aregbesola, ya ce ADC za ta kwace mulki daga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da kuma jihar Lagos a zaben 2027.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce wahalhalu da kalubalen da su ka biyo bayan zaben 2023 sun kara masa jajircewa wajen cika alkawarin da ya dauka.
Gamayyar jam'iyyun adawa a jihar Ebonyi sun kafa kawance a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar ADC, inda suka bayyana shirinsu na hamɓarar da gwamnatin APC a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana yadda ta ceto wadansu jihohi 27 na kasar nan daga matsalar gaza biyan albashin ma'aikata.
INEC ta yi karin haske kan dalilin samun mafi yawan masu rajistar kada kuri'a ta yanar gizo. INEC ta yi magana ne bayan jorafin da jam'iyyar adawa ta ADC ta yi.
Zaben jihohi
Samu kari