Zaben jihohi
Mayakan Boko Haram sun kashe mutum biyu a a wata cibiyar tattara sakamakon zabe da ke Kuareta, kilo mita 20 nesa da garin Damaturu. Gwamnati ta tabbatar da harin.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta sanar da samun nasarar cafke wasu da ake zargin ƴan daba ne da ke shirin farmakar jami'an hukumar zaɓe a zaɓen da ake a jihar
Hukumar zaɓe ta ƙasa mai zaman kanta INEC ta dakatar da zabe a wasu mazabun yan majalisa uku a jihar Kano, Enugu da kuma Akwa Ibom kan ɓarkewar rikici.
Jam’iyyar NNPP a Kano ta yi Allah wadai da harin da aka kai kan masu zabe a jihar yayin da ta ce jam'iyyar APC ce ta dauki nauyin ta'addanci da aka yi a zaben.
A ranar Asabar ne sojoji suka kama wasu mutane biyu ciki har da shugaban matasa a karamar hukumar Afikpo yayin zaben maye gurbin Sanatan Ebonyi ta Kudu.
Wani wakilin jam'iyyar PDP a jihar Kaduna, Yusuf Abubakar, ya zargi wasu jami'an tsaro da sa hannu a sayen kuri'u da ake yi a zaben cike gurbi da ke gudana a jihar.
Ana gudanar da zaben cike gurbi a Najeriya a yau Asabar, 3 ga watan Fabrairu, inda mutane 4,613,291 da suka mallaki katunan zabe za su yi zabe a kananan hukumomi 80.
Kotun Koli, a hukuncin ta na karshe da ta yanke kan shari'ar zaben gwamnan jihar Adamawa, ta ayyana Ahmadu Fintiri matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar.
Gwamnatin jihar Kogi ta yi martani kan jita-jitar cewa ta kirkiri sabon ofishin tsohon gwamna, Yahaya Bello a cikin gidan gwamnati bayan Bello mika mulki
Zaben jihohi
Samu kari