Zaben jihohi
Cibiyar CDD ta fitar da rahoto na binciken da ta gudanar game da zarge-zarge uku da aka samu a zaben gwamnan Anambra, musamman na zargin kama wakilan gwamna da kudi.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo, ya nuna kwarin gwiwar yin nasara a zaben jihar. Soludo ya cika baki kan samun gagarumar nasara.
Jami’an EFCC sun isa Anambra yayin da ake gudanar da zaben gwamna don tabbatar da cewa babu sayen kuri’a, inda aka ga jami’an jam’iyyun siyasa suna karbar katin zabe
Mutanen jihar Anambra za su fito domin kada kuri'unsu a zaben gwamna na ranar Asabar, 8 ga watan Nuwamban 2025. Manyan 'yan siyasa na takara a zaben.
Yayin da ake gudanar da zaben gwamnan Anambra, an bukaci jama'a da su kwantar da hankalinsu. Kungiyar TAT Africa ta yi kira ga 'yan sanda su yi adalci.
Hukumar INEC ta ce za ta gudanar da sahihin zaben gwamnan Anambra yayin da ta ce ba za a samu tangardar na'urar BVAS ko jinkirin kai kaya da ma'aikatan zabe ba.
Wasu matasa sun tafi filin kwallo maimakon filin zabe domin kada kuri'a yayin da ake zaben gwamna a jihar Anambra. INEC ta ce an fara kada kuri'a a jihar.
Kashi 53.5% na wadanda suka ba da amsa a zaben jin ra'ayi da Legit.ng ta gudanar a X sun yi hasashen cewa Gwamna Soludo ne zai lashe zaben Anambra a yau.
INEC ta ce ta kammala shirin gudanar da zaben gwamna a Anambra yayin da ta dauki jami’ai 24,000 aiki. A hannu daya, Yiaga Africa ta yi gargadin raguwar masu zabe.
Zaben jihohi
Samu kari