Zaben jihohi
A gobe Asabar 20 ga watan Yunin 2026 ake sa ran gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti inda APC mai mulki za ta fatata da jam'iyyun adawa da suka hada da ADC da LP.
Yayin da za a gudanar da zaben gwamnan Ekiti a gobe Asabar, Legit Hausa ta duba manyan abubuwa uku da ka iya zama barazana ga APC na ci gaba da rike mulki a jihar.
Tun daga zababbu da na rikon kwarya, akalla mutane tara ne suka rike kujerar gwamna a jihar Ekiti daga dawowar dimokuradiyya a shekarar 1999 zuwa yau.
Bayanan da ke hannun INEC sun nuna cewa 'yan takarar gwamna shida masu shekaru 61 zuwa sama ne a zaɓen Ekiti na 2026 na ranar Asabar 20 ga Yunin 2026.
Kungiyar Yiaga Africa ta yi magana kan zaben gwamnan jihar Ekiti da za a yi a ranar 20 ga Yunin 2026. Ta ce an shirya ba talakawa talakawa taliya da shinkafa.
Isaac Nwachukwu ya maka jam’iyyar NDC da hukumasr INEC a kotu, yana neman a tabbatar da shi a matsayin ɗan takarar sanata na Imo ta Arewa a zaɓen 2027.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar ADC a jihar Jigawa, Sabo Muhammad Nakudu, ya ce zai fice daga Najeriya idan har APC ta lashe zaben a shekarar 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Henry Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar na kokari sosai duk da kalubalen da aka gani a zaben fitar da gwani.
A labarin nan, za a ji cewa tsofaffin ma'aikata da suka hada wa gwamna kudi domin ya kara a na sayen fam sun ce har yanzu ba a kai ga biyan bukatunsu ba.
Zaben jihohi
Samu kari