Zaben jihohi
Wata kungiyar matasa 'yan asalin Legas sun bukaci Seyi, dan Shugaba Bola Tinubu da ya cire tunanin zaman gwamnan jihar Legas a 2027 domin ba za su bari ba.
A wannan rahoton, za ku ji cewa gamayyar kungiyar matasa ta Coalition of Nigerian Youth Leaders (CONYL) ta fadi wanda ta ke so ya zama gwamnan Legas.
An kammala zaben Ondo kuma APC ta yi nasara a 2024. Ganduje, Obasanjo na cikin waɗanda suka samu nasara. PDP, Umar Damagun na cikin waɗanda suka yi asara.
Rahoton Yiaga Africa ya nuna yadda APC da PDP saka saye kuri'u a zaɓen Ondo. Talakawa sun sayar da kuri'unsu a zaben a kan N5,000 zuwa N10,000 a zaben Ondo.
A zaben Ondo, alamu sun fara nuna wanda zai zama gwamna wanda zai yi mulki zuwa 2028. Jam'iyyar APC ta sha gaban PDP da kuri'u 200 kafin gama tattara sakamako
Wani jagoran APC a jihar Ondo ya ce za su samu nasara a zaben gwamna da ake gabatarwa a jihar. Dan APC ya ce babu wata jam'iyyar adawa da za ta iya ja da APC.
Dan takarar SDP a zaben gwamnan jihar Ondo, Otunba Bamidele Akingboye ya kada kuri'arsa inda ya bukaci hukumar INEC da ta tabbatar ta gudanar da sahihin zabe.
Kimanin mutane miliyan 2 ne za su kada kuri'a a zaben Ondo. Za ayi zaben a mazabu da unguwanni da kananan hukumomin Ondo 18 tsakanin jam'iyyu 17.
Akwai dalilai da dama da za su iya taimakawa PDP a zaben gwamnan jihar Ondo da za a gudanar yau Asabar. Ana hasashen APC mai mulki za ta sha kasa.
Zaben jihohi
Samu kari