Kiwon Lafiya
A labarin nan, za a ji yadda asibitin koyar wa na Malam Aminu Kano ya mika kokon bara ga kamfanin rarraba hasken wutar lantarki da ya dawo da wutar da aka yanke.
Likitoci masu neman kwarewar aiki a Abuja sun shiga yajin aiki na sai baba ta gani, yayin da suka zargi gwamnati da kin biyan hakkoki da kuma karancin ma’aikata.
Gwamnatin jihar Kebbi ta fito ta yi magana kan zargin da ke cewa ta ba da umarnin a cafke wani dan jarida bayan ya fallasa halin da asibitoci ke ciki.
Likitoci masu neman kwarewar aiki ssun sanar da shiga yajin aiki tare da rufe asibitocin gwamnati da ke a fadin Najeriya kan rashin cika alkawarin gwamnati.
Gamayyar kungiyar ma'aikatan jinya ta fara yajin aiki a jihar Zamfara. Sun yi gargadin cewa ba za su amince da wariyar da ma'aikatar lafiya ta jihar ke nuna musu ba.
Gwamnatin jihar Bauchi ta gano ma'aikatan bogi a fannin lafiya. Hukumar kula da asibitocin jihar ta bayyana matakin da za a dauka kansu kan cin amanar da su ka yi.
Ministan lafiya da walwalar jama'a, Farfesa Muhammad Ali Pate ya ce gwamnatin tarayya ta shirya soke laifin yunƙurin kashe kai da ake samu a Najeriya.
Kungiyar likitoci masu neman kwarewar aiki, ta tsunduma yajin aikin gargadi na kwanaki 7 a birnin tarayya, kan rashin biyan albashi, karancin ma'aikata da sauransu
Masana kimiyyar Rasha sun sanar da kirkirar sabon maganin rigakafin cutar daji mai suna 'Enteromix,' wanda yanzu za a iya fara amfani da shi asibitoci.
Kiwon Lafiya
Samu kari