Kiwon Lafiya
Peter Obi ya ce manufarsa ita ce taimakawa ilimi da lafiya; inda ya ba da kyautar N15m ga makarantar jinya, ya kuma ce zai sake gina makarantar da gobara ta kone.
Kungiyar likitoci ta NARD ta fara yajin aiki na ƙasa baki ɗaya, inda take neman karin albashi, gyaran asibitoci, da inganta yanayin aiki don kare lafiyar jama’a.
Yayin da yajin aikin kungiyar NARD ya shiga kwana na uku, yan Najeriya sun fara fuskantar wahala wanda ya tilasta masu komawa zuwa asibitocin kudi.
Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko ta jihar Kano (KSPHCMB) ta bukaci a tashi tsaye wajen yaki da cutar Polio duk da an taba kawar da ita a baya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya ce shi ba mai magana ne da yawun Shugaba Bola Tinubu ba, duk da yana bayyana ayyukansa a matsayin jagora a birnin.
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya kafa tubalin gina jami’ar likitanci a Kwankwaso, Madobi, domin murnar zagayowar ranar haihuwarsa ta 69.
A labarin nan, za a ji cewa sabon tarin da Shugaban Kasar Amurka, Donald Trump ya jefa mata masu dauke da cutar kanjamau a cikin mawuyacin hali a Najeriya.
Shugaban Amurka, Donald Trump zai koma asibiti domin duba lafiyarsa karo na biyu a shekara daya. Fadar White House bata bayyana me ke damun Trump ba.
Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta bayyana cewa cutar Chikungunyana kara yaduwa a wasu kasashe duk da an samu saukin yaduwarta a wasu yankunan duniya.
Kiwon Lafiya
Samu kari