Kiwon Lafiya
WHO ta gano bullar cutar Nipah a Indiya; cuta ce mai saurin kisa, lalata kwakwalwa, kuma ba ta da magani. Ga abin da ya kamata ku sani game da hadarin ta a 2026.
Shugaba Tinubu ya tura wa majalisar dattawa daftarin dokokin lafiya 24 domin rage mambobin hukumomi da inganta asibitocin tarayya a wannan rana 28 ga Janairu, 2026.
Masarautar Saudiyya ta tabbatar da cewa an kwantar da Sarki Salman a wani asibiti na musamman a birnin Riyadh, ta ce za a yi masa wasu gwaje-gwajen lafiya.
Yan sanda sun kama Idris Hamza a Yola kan zargin watsa wa wani matashi Walid Mohammed (17) ruwan acid; wani bincike ya nuna illar acid ga jikin mutane.
Hukumar kula da asibitoci ta jihar Kano ta tabbatar da zargin da aka yi na cewa na bar almakashi a cikin wata mata, Aishatu Umar da aka yi wa tiyata a asibiti.
Mijin matar da aka bar almakashi a cikinta bayan tiyata a asibitin Abubakar Imam Urology Centre a Kano ya bayyana azabar da ta sha kafin a gano almakashin.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kula da manyan asibitoci ta jihar Kano ta sanar da bude bincike a kan zargin likitoci da sakaci da rayuwar mara lafiya.
Likitoci a Fatakwal sun goyi bayan shiga yajin aiki a ranar 12 ga Janairu, 2026, duk da umarnin kotun masana'antu. Likitocin sun kafa sharuda ga gwamnati.
Gwamnatin Taraba ta rufe babban asibitin ƙwararru na Jalingo don gyare-gyare; marasa lafiya masu jinyar ƙoda sun shiga tashin hankali sakamakon rashin wurin jinya.
Kiwon Lafiya
Samu kari