Kiwon Lafiya
Shugaba Tinubu ya tura wa majalisar dattawa daftarin dokokin lafiya 24 domin rage mambobin hukumomi da inganta asibitocin tarayya a wannan rana 28 ga Janairu, 2026.
Masarautar Saudiyya ta tabbatar da cewa an kwantar da Sarki Salman a wani asibiti na musamman a birnin Riyadh, ta ce za a yi masa wasu gwaje-gwajen lafiya.
Yan sanda sun kama Idris Hamza a Yola kan zargin watsa wa wani matashi Walid Mohammed (17) ruwan acid; wani bincike ya nuna illar acid ga jikin mutane.
Hukumar kula da asibitoci ta jihar Kano ta tabbatar da zargin da aka yi na cewa na bar almakashi a cikin wata mata, Aishatu Umar da aka yi wa tiyata a asibiti.
Mijin matar da aka bar almakashi a cikinta bayan tiyata a asibitin Abubakar Imam Urology Centre a Kano ya bayyana azabar da ta sha kafin a gano almakashin.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kula da manyan asibitoci ta jihar Kano ta sanar da bude bincike a kan zargin likitoci da sakaci da rayuwar mara lafiya.
Likitoci a Fatakwal sun goyi bayan shiga yajin aiki a ranar 12 ga Janairu, 2026, duk da umarnin kotun masana'antu. Likitocin sun kafa sharuda ga gwamnati.
Gwamnatin Taraba ta rufe babban asibitin ƙwararru na Jalingo don gyare-gyare; marasa lafiya masu jinyar ƙoda sun shiga tashin hankali sakamakon rashin wurin jinya.
Kotu ta dakatar da ƙungiyar likitoci (NARD) daga shiga yajin aikin da suka shirya farawa ranar 12 ga Janairu, 2026, sakamakon ƙarar da Gwamnatin Tarayya ta shigar.
Kiwon Lafiya
Samu kari