Labaran garkuwa da mutane
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro na kasa, Malam Nuhu Ribadu ya gana da shugabannin kungiyar CAN da iyayen daliban da aka aace a jihar Neja.
Wasu ma'aurata da suka fada hannun maau garkuwa da mutane a jihar Edo sun roki yan Najeriya su taimaka su hada masu kudin fansa Naira miliyan 50.
Mai magana da yawun majalisar dattawa, Sanata Yemi Adaramodu ya bayyana cewa Majalisa ta aminta cewa gwamnati ba ta biya kudin fansar daliban Kebbi ba.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Benjamin Kalu ya ce ya zama wajibi a hana tattaunawa da 'yan bindiga masu garkuwa da mutane a Najeriya ko yafe musu.
Waus tsagerun 'yan bindiga sun kai hari kan mazauna Isapa, wani kauye da ke kusa da Eruku a Karamar Hukumar Ekitin jihar Kwara, sun sace mutane 11.
Kungiyar Katolika ta Kwantagora ta saki sunayen duka malamai da daliban sakandireda, firamare da nazire da yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Neja.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya dauki matakai 5 masu bayan sace dalibai a jihohin Kebbi da Neja domin ceto daliban da aka sace. Ya fasa tafiya kasashen waje
Karamin Ministan Tsaron Najeriya, Bello Matawalle ya bukaci al'umma su bai wa jami'an tsaro hadin kai yayin da ake dab da kubutar da dalibai matan Kebbi.
Makarantar St Mary Papiri da ke jihar Neja ta fitar da bayani cewa adadin daliban da aka sace a harin 'yan bindiga ya kai 303 bayan an nemi dalibai 88 an rasa.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari