Labaran garkuwa da mutane
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bi diddigin wani dan bindiga mai saka bidiyo yana nuna kudi da makamai a intanet. An kama dan bindiga Siddi a Kwara.
An fitar da rahoto kan kudaden da 'yan Najeriya suka biya a matsayin kudin fansa a shekarar 2025. Masu garkuwa da mutane sun samu biliyoyi daga hannun mutane.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce yana goyon bayan hukuncin kisa ga masu garkuwa da mutane a Najeriya. Ya ce APC za ta yi nasara a 2027.
Rundunar ’yan sandan jihar Rivers ta ce ta kashe masu garkuwa da mutane har biyu tare da ceto wata mata bayan artabu da ’yan bindigar a yankin Obio/Akpor.
Rundunar sojojin kaa da hadin guiwar sojojin sama da yan sanda sun ceto uku daga cikin mutane biyar da yan bindiga suka sace a yankin Gwarzo, Kano.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari jihar Kano cikin dare sun sace mutane 5. Jami'an tsaro sun tabbatar da sace mutanen da aka yi a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron ƙasar nan ta samu nasarar raba wani mugun jagoran ɗan ta'adda da duniya. An kashe Kalamu a sumanen da aka kai jihar.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Ondo ta sanar da cewa ta kama wani mai garkuwa da mutane yayin da ya ke shirin cire kudin fansa a wani shagon POS.
Shugaban karamar hukumar Sabon Birni a jihar Sakkwato, Alhaji Ayuba Hashimu ya karyata labarin da ake yadawa cewa yan bindiga sun kashe mutane a masallaci.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari