Shafukan ra'ayi da sada zumunta
Gwamnatin jihar Oyo ta ja hankalin masu amfani da kafafen sada zumunta kan sace dalibai, ta bukaci su rika tantance sahihan bayanai kafin su rika yada shi.
Kamfanin sadarwa ta Airtel Nigeria ya cika umarnin hukumar NCC, ya fara turawa abokan cinikinsa katin waya a matsayin diyyar rashin karfin sabis da aka fuskanta.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Dan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Bashir El-Rufai, ya nemi afuwa ga mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima kan kalaman “maras karfi” da ya yi a baya.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce tura N100m zuwa asusun Victor Egbetokun, ɗan tsohon Sufeto Janar Kayode Egbetokun, kuskure ne aka mayar da kuɗin nan take.
Hukumar sadarwa a kasar Gabon ta dakatar da dukkan shafukan sada zumunta don tabbatar da tsaro, duk da cewa 'yancin fadin albarkacin baki na nan daraja.
Wasu majiyoyi na ganin saka sunan Rabiu Musa Kwankwaso a kudirin dokar Amurka kan ‘yancin addini zalunci ne ba tare da hujja, suna jaddada zaman lafiya da adalci.
Gwamnatin Jihar Sokoto ta nesanta Gwamna Ahmed Aliyu daga kyautar mota da shago da aka bai wa yar TikTok Rahama Saidu, tana cewa ba ta da alaƙa da gwamnati.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya jawo ce-ce-ku-ce bayan kaucewa sumbatar matarsa a taron jama’a, lamarin da ya canza tunani kan soyayya a bainar jama'a.
Shafukan ra'ayi da sada zumunta
Samu kari