Shafukan ra'ayi da sada zumunta
Ozonna Soludo, dan gwamnan jihar Anambra ya jawo takaddama a kafafen sada zumunta bayan ya saki bidiyon wakar sukar manyan mutane har da mahaifinsa.
Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, Olatunji Disu, ya haramta wa jami’an ‘yan sanda kirkira ko samun kudin shiga daga bidiyoyin TikTok da sauran kafafen sada zumunta.
Gwamnatin tarayya ta bukaci yan Najeriya du rika bai wa nassrorin jami'an tsaro muhimmanci wajen yada labaransu, su kuma daina saka ayyukan yan bindiga a sahun gaba.
Sadia Sanusi, shugabar kamfanin tsara kayan adon mata ta riga mu gidan gaskiya kamar yadda iyalanta suka tabbatar, ba su fadi abin da ya yi ajalinta ba.
Miliyoyin masu amfani da Facebook da Instagram sun fuskanci matsala bayan dandalin Meta ya samu tangarda da ta shafi shiga da aika sakonni a ranar Juma'a.
Gwamnatin jihar Oyo ta ja hankalin masu amfani da kafafen sada zumunta kan sace dalibai, ta bukaci su rika tantance sahihan bayanai kafin su rika yada shi.
Kamfanin sadarwa ta Airtel Nigeria ya cika umarnin hukumar NCC, ya fara turawa abokan cinikinsa katin waya a matsayin diyyar rashin karfin sabis da aka fuskanta.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Dan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Bashir El-Rufai, ya nemi afuwa ga mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima kan kalaman “maras karfi” da ya yi a baya.
Shafukan ra'ayi da sada zumunta
Samu kari