Shafukan ra'ayi da sada zumunta
A labarin nan, za a ji cewa wata kotun majistare da ke zamanta a Kano ta aika da fitaccen dan TikTok, Ashiru Idris a gaban kotu bisa zargin yada bidiyon fitsara.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya bukaci diyyar N100bn kan yada wasu bayanai a manhajar Facebook da ke zubar masa da mutunci da wani tsohon kwamishina ke yi.
Gwamnatin Tarayya ta kai karar tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoyele Sowore gaban babbar kotun tarayya kan cin mutuncin Tinubu da ya yi a shafin X.
Fitacciyar mai amfani da kafafen sada zumuntar nan watau Mandy Kiss ta bayyana cewa ikirarin da ta yi na shirya kwanciya da maza 100 wasa ne, ba dagaske take ba.
Fitacciyar jaruma mai amfani da kafafen sada zumunta, Mandy Kiss ta bayyana shirinta na kafa tarihin kwanciya da maza 100 cikin sa'o'i 24 domin shiga kundin bajinta.
Omoyele Sowore ya maka DSS, Meta da X a kotu kan takaita ‘yancin magana, ya ce gwamnati ba ta da ikon hana ‘yan kasa amfani da kafafen sada zumunta.
Gwamnatin Najeriya ta gurfanar da Omoyele Sowore tare da Facebook da shafin X bisa zargin laifukan yanar gizo saboda sakonnin da ya kira Bola Tinubu ɗan daba.
Gwamnan jihar Lagos, Babajide Sanwo-Olu ya soke toshewar da ya yi wa lauya Festus Ogun a X, bayan ganawa da shi a fadar gwamnatin jihar bayan yi masa barazana.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnati ta bayyana cewa gyaran da aka yi wa dokar haraji ya ba ta damar tatso haraji daga kamfanonin intanet da ke aiki a Najeriya.
Shafukan ra'ayi da sada zumunta
Samu kari