Jihar Kebbi
Gwamnatin jihar Kebbi ta dauki matakin rufe dukkanin makarantu na gwamnati da na kudi saboda rashin tsaro. Ta ce za ta sanar da ranar da za a koma.
‘Yan sanda sun ceto mata da yara 25 a Zamfara yayin da Ministan tsaro, Matawalle ya tabbatar da gano inda aka boye dalibai mata na Kebbi da aka sace.
Sanatan Kebbi ta Kudu a majalisar dattawa, Garba Maidoki ya bayyana bakin cikinsa kan sace dalibai a Maga a jihar yana cewa lamarin ya taba masa zuciya.
Karamin Ministan Tsaron Najeriya, Bello Matawalle ya bukaci al'umma su bai wa jami'an tsaro hadin kai yayin da ake dab da kubutar da dalibai matan Kebbi.
A labarin nan, za a ji gwamnatin Nasir Idris ta Kebbi ta yi bayani a kan lokacin da ta ke sa ran jami'an tsaro za su samu nasarar ƙwato ƴan matan makarantar Maga.
Ministan tsaro Bello Matawalle ya ce an kama sojojin da suka janye kafin sace daliban Maga, kuma za su fuskanci hukunci idan aka same su da laifi.
A labarin nan, za a ji gwamnatin jihar Kebbi ta ɗora alhakin sace dalibai daga makarantar ƴan mata a Maga a kan sakacin jami'an tsaro, ta ce tana kokari a kan tsaro.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi kira da babbar murya ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bayan ya fasa tafiyar da ya shirya yi zuwa Afrika ta Kudu.
Rundunar 'yan sandan jihar Kebbi ta gargadi masu shirya zanga zanga kan sace dalibai a GGCSS Maga a jihar Kebbi. Ta ce hakan zai dagula kokarin ceto daliban.
Jihar Kebbi
Samu kari