Jihar Kebbi
A labarin nan, za a ji Rotimi Amaechi, tsohon gwamnan jihar Ribas ya tabbatar da cewa akwai hanyoyin da za a iya amfani da su wajen magance rashin tsaron Najeriya.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima, ya bada tabbacin cea gwamnati za ta ceto dalibai mata da 'yan bindiga suka sace a jihar Kebbi.
Shugaban karamar hukumar Danko/Wasagu da ke jihar Kebbi, Hussaini Aliyu ya ce zargin da wani dan Majalisar Amurka ya yi kan daliban da aka aace ba gakiya ba ne.
'Yan bindiga sun farmaki sojojin Najeriya a wani harin kwanton bauna da suka yi wa dakarun a dajin Danko Wasagu da ke jihar Kebbi. Sojojin sun je ceto dalibai ne.
Sanata Jim Risch na Idaho a Amurka ya soki gwamnatin Najeriya kan sace daliban da 'yan bindiga suka yi a jihar Kebbi. Ya ce gwamnari ta gaza wajen basa kariya.
Yahuza Getso ya zargi hukumomin tsaro da sakaci bayan ya ba da rahoto cewa 'yan ta'adda za su kai hari Kebbi, lamarin da ya jawo har aka sace dalibai sama da 25.
A wannan labari, za a ji cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bayyana damiuwa a kan karuwar rashin tsaro a Kebbi, Kano da wasu jihohin Arewacin Najeriya.
Gwamnatin jihar Kebbi ta sanar da cewa adadin dalibai mata da 'yan bindiga suka sace a makarantar GCGSS Maga ya haura 25, sabanin rahotannin da ake yadawa.
Wasu daga cikin iyayen dalibai mata da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a Kebbi sun mamaye harabar makarantar. Wata mahaifiya ta ce ba za ta koma ba.
Jihar Kebbi
Samu kari