Jihar Kebbi
Abubakar Malami ya tabbatar da cewa zai tsaya takarar gwamnan jihar Kebbi a zaben 2027 yayin da ya caccaki gwamnatin APC kan matsalolin ilimi, lafiya da tsaro.
'Yan bindiga dauke da miyagun makamai sun kai hari makarantar kwana, inda suka kashe mataimakin shugaba, suka sace dalibai masu yawan gaske a jihar Kebbi,
Wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kashe shugaban MSSN da suka sace yana aiki a gonarsa a Yauri jihar Kebbi. Mansur Sokoto ya ce sun kashe shi.
Tsohon ministan harkokin musamman, Kabiru Turaki (SAN) ya lashe kujerar shugaban PDP na ƙasa bayan samun kuri’u 1,516 a taron da aka yi a birnin Ibadan.
Malaman addinin Musulunci da Kirista sun bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shirya taron addu'a na kasa da azumi domin magance matsalr tsaro.
'Yan ta'addan kungiyar Lakurawa sun kai wani harin ta'addanci a jihar Kebbi. 'Yan ta'addan sun hallaka wani jami'in hukumar kwasfam yayin harin da suka kai.
Mataimakin shugaban majalisar dokokin Kebbi, Samaila Bagudu, ya tsira daga hannun 'yan bindigan da suka sace shi. Rundunar 'yan sanda ta yi bayani kan lamarin.
Wani sautin murya da ake zargin na mataimakin kakakin Majalisar Kebbi, Hon. Sama'ila ne ya fara yawo, an ji yana neman a gaggauta hada kudin fansa.
Rundunar 'yan sandan jihar Kebbi ta yi karin haske kan sace mataimakin shugaban majalisar Kebbi, Alhaji Muhammad Sama’ila a Bagudo bayan sallah a masallaci.
Jihar Kebbi
Samu kari