Jihar Kebbi
A wannan labari, za a ji cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bayyana damiuwa a kan karuwar rashin tsaro a Kebbi, Kano da wasu jihohin Arewacin Najeriya.
Gwamnatin jihar Kebbi ta sanar da cewa adadin dalibai mata da 'yan bindiga suka sace a makarantar GCGSS Maga ya haura 25, sabanin rahotannin da ake yadawa.
Wasu daga cikin iyayen dalibai mata da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a Kebbi sun mamaye harabar makarantar. Wata mahaifiya ta ce ba za ta koma ba.
Matar shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta yi magana kan daliiban GGCSS Maga da aka sace a jihar Kebbi. Ta bayyana cewa ta yi matukar takaici kan sace daliban.
Majalisar dattawan Najeriya ta fadi dalilin da ya sa ta ke son shugaba Bola Tinubu ya dauki sojoji 100,000 domin yaki da 'yan ta'adda bayan sace dalibai a Kebbi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta fara rigakafin masu satar dalibai da sauran bata gari ta hanyar daukar masu tsaron makarantu a Kano.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai tafi kasashen Afrika ta Kudu taron G20 na 2025. Daga nan Tinubu zai wuce Angola. Ya tura Kashim Shettima jihar Kebbi.
Wasu daga cikin matan da aka sace a GGSS Maga a jihar Kebbi sun kubuta. Mata biyu ne suka kubuta yayin da 'yan bindiga ke tafiya da su cikin daji.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima da ya ziyarci Kebbi domin jajantawa da kuma tabbatar da ceto ɗaliban da aka yi garkuwa da su.
Jihar Kebbi
Samu kari