Jihar Kebbi
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bayyana cewa ko sisin kwabo gwamnati bata biya 'yan bindiga ba kafin su sako daliban da suka sace a jihar Kebbi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Nasir Idris ya bayyana jin dadin ceto daliban Maga 24 da sojoji suka mika masa, ya jaddada godiya ga Shugaba Tinubu.
An gano wani bidiyon da ya fito daga hannun dan bindiga ya nuna yadda aka kula da yaran, tare da bayyana cewa sulhu da tattaunawa ne ya ba da damar sakin daliban.
Rahotanni sun tabbatar da kama fitaccen dillalin makamai ga ’yan bindiga da ake kira “Gwandara 01”, bayan sahihin bayanan leƙen asiri a Bwari da ke Abuja.
An ceto ɗalibai mata guda 25 da aka sace daga makarantar mata da ke Maga da ke jihar Kebbi a Arewa maso Yammacin Najeriya bayan wasu biyu sun kubutua tun farko.
Majiyoyi sun nuna hare-haren ’yan bindiga sun shafi aƙalla dalibai 2,496 cikin shekaru 11 a Najeriya tare da jawo tashe-tashen hankula musamman a Arewa.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin sadarwa da dabaru, Bayo Onanuga, ya bayyana dalilin da ya sa sojoji ba za su iya yi wa 'yan bindiga rubdugu ba.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Legas ta sanar da cewa ta kammala shirin tunkarar duk wata barazana da za ta iya kunno kai.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bukaci dakarun sojoji su canja tsari kan yadda suke fuskantar matsalar rashin tsaro. Ya koka kan sace dalibai a jihar.
Jihar Kebbi
Samu kari