Jihar Kebbi
Shugaba Bola Tinubu ya umarci Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima da ya ziyarci Kebbi domin jajantawa da kuma tabbatar da ceto ɗaliban da aka yi garkuwa da su.
Matar marigayi mataimakin shugaban makarantar Maga ta bayyana yadda farmakin ’yan bindiga ya faru, inda mijinta ya rasu yayin ƙoƙarin kare ɗalibai mata.
Babban Hafsan Sojoji a Najeriya, Manjo Janar Waidi Shaibu, ya umarci sojojin Operation FANSAN YANMA su tashi tsaye wajen ceto daliban GGCSS Maga da aka sace a Kebbi.
Kungiyar gwamnonin Arewa ta yi magana kan dalibai mata 25 da aka sace a jihar Kebbi. Gwamna Inuwa Yahaya ya ce ba za a lamunci barazana da ilimi ba.
Gwamnatin jihar Kebbi ta fito ta yi martani kan shirin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami, na fitowa takarar gwamna. Ta ce ko kadan ba ta damu ba.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore ya ce ya san a yankin Kiristoci aka sace daliban GGSSC Maga a jihar Kebbi. Bashir Ahmad ya masa martani kan kuskuren da ya yi.
Gwamnan jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris, ya kai ziyarar gani da ido zuwa makarantar sakandiren da 'yan bindiga suka sace dalibanta. Ya ce za a kubutar da yaran.
A labarin nan, za a ji 'yan ta'adda suka dawo da annobar tattara mutane masu tarin yawa, sannan su yi awon gaba da su, sun fara dibar jama'a a Kebbi da Zamfara.
Shaidun gani da ido sun fadi yadda aka sace daliban makarantar GGCSS Maga da asuba a jihar Kebbi. Yan bindiga sun harbe mataimakin shugaban makarantar.
Jihar Kebbi
Samu kari