Jihar Kebbi
'Yan bindiga sun kashe mutum 8 a ƙaramar hukumar Shanga, jihar Kebbi; ƴan sanda sun tabbatar da kisan mutane a Kaiwa da Gebbe yayin da aka fara farautar miyagun.
Ma'aikaci ɗaya ya rasu, wasu 5 sun maƙale bayan rushewar kamfanin shinkafa a Birnin Kebbi; Mataimakin Gwamna ya ba da umarnin gudanar da bincike cikin gaggawa.
Gwamnatin Jihar Kebbi ta tabbatar da fashewar abu a wani babban asibitinta, amma ta bayyana cewa na'urori ne suka fashe ba bam ba kamar yadda ake tsoro.
Tsohon Antoni Janar kuma tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) ya gurfana a gaban babbar kotun tarayya ta Abuja kan tuhumar karkatar da dukiyar kasa.
Wani abin fashewa ya tashi a wani asibiti da ke.jihar Kebbi da sanyin safiya. 'Yan sanda sun bazama wajen gudanar da bincike domin gano abin da ya faru.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai kazamin hari a jihar Kebbi. Ana fargabar mutane da dama sun rasa rayukansu. Wasu da dama sun tsere zuwa daji.
EFCC ta gano kadarori 41 da ake dangantawa da Abubakar Malami a Kebbi, Kano da Abuja, yayin da gwamnati ta tuhume shi da laifuffuka 16 da suka shafi safarar kudade.
Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
Gwamnatin Jihar Kebbi ta musanta zargin cewa tana da hannu a binciken da hukumar EFCC da ake yi wa tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami a Abuja.
Jihar Kebbi
Samu kari