Jihar Kebbi
Ministan tsaro Bello Matawalle ya isa Birnin Kebbi domin aiwatar da umarnin Shugaba Tinubu na hanzarta ceto dalibai akalla 25 na GGCSS Maga da aka sace.
Rundunar ’yan sanda ta Nasarawa ta karyata rahotannin da ke nuna cewa an sace dalibai biyu a makarantar St Peter’s Academy, da ke jihar. Ta ce rahoton ƙarya ne.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta caccaki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bayan cewa ya fasa tafiye tafiye zuwa kasashen waje. Ta bukaci Tinubu ya tare a jihar Kebbi.
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa a majalisar dattawa, Uzor Orji Kalu, ya bayyana cewa akwai dalilin da ya sanya Mai girma Bola Tinubu bai je jihar Kebbi ba.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci karamin ministan tsaron kasa Bello Matawalle ya koma Kebbi domin sa ido kan batun sace dalibai mata 24 a Maga.
Gwamnatin tarayya ta gano sinadarai masu gadari da suka gurbata ruwan kaaa kamar na burtsatse da rijiyoyi a jihohin Kogi, Legas da Kebbi, ta garhadi jama'a.
Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Ali Isa Ibrahim Pantami, ya koka kan hare-haren da aka yi fama da su a wasu sassan kasar nan. Ya bukaci hukumomi su tashi tsaye.
Ministan yada labarai ya ce shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya himmatu wajen magance matsalar tsaro. Mohammed Idris ya fadi haka ne bayan hare hare.
Majalisar dokokin jihar Kebbi da ke Arewacin Najeriya ta dakatar da shugaban karamar hukumar Fakai, Muhammad Mahuta bisa zargin aikata rashin gaskiya.
Jihar Kebbi
Samu kari