Jihar Kebbi
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu, Sanata Garba Maidoki, ya koka kan matsalar rashin tsaro. Sanatan ya bayyana cewa dakarun sojojin da ake da su sun yi kadan.
Abubakar Malami, tsohon Ministan shari'a da ɗansa sun sake gurfana a gaban kotu bayan DSS ta zarge su da laifuffuka masu alaƙa da ta'addanci a Najeriya.
Likitocin hukumar jin dadin alhazan Kebbi sun yi wa Gwamna Nasir Idris gwajin lafiyar aikin hajji tare da matansa biyu, sakamako ya nuna ba su da matsala.
Gwamnatin jihar Kebbi karkashin jagorancin Gwamna Nasir Idris, ta bullo da shirin horas da 'yan banga don tunkarar matsalar rashin tsaron da ake fama da ita.
Tsohon Antoni Janar kuma Tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami ya ve jami'an DSS sun hana shi ganin iyalai da lauyoyinsa bayan sun kama shi a Abuja
A labarin nan, za a ji cewa hukumar DSS ta mika bukata ga kotu domin a bayar da damar tsawaita garkame Abubakar Malami SAN domin ci gaba da bincikensa.
Rundunar 'yan sandan jihar Kebbi ta tabbatar da cafke wani mutum, Sule Gurmu da ya kashe matarsa, Umaima Maiwada a Augie bayan zabga mata kotar fartanya
Hukumar farin kaya ta DSS ta fara bincike kan tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami, bayan rahoton gano makamai a gidansa da ke Birnin Kebbi a jihar.
Rahotanni sun nuna cewa Tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami na fuskantar sabon bincike kan wasu makamai da EFCC ta ci karo da su a gidansa na Kebbi.
Jihar Kebbi
Samu kari