Jihar Kebbi
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Jam'iyyar APC Kebbi ta dakatar da shugabanninta biyu bayan abin da ya faru a zaben cike gurbi na Zuru, yayin da Gwamna Nasir Idris ya dakatar da kwamishina.
Jam'iyyar APC mai mulki ta dakatar da shugabanta na jihar Kebbi, Abubakar Muhammad da na karamar hukumar Zuru bayan samun korafe-korafe daga masu ruwa da tsaki.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a Majalisar Dattawa, Sanata Garba Musa Maidoki, ya yi zargin cewa jam'iyyar APC ta ci amanarsu kan zaben fitar da gwani.
Rikicin da ya barke tsakanin manoma da makiyaya a Gulma, Kebbi, ya yi sanadin mutuwar mutane takwas yayin da jami’an tsaro ke gudanar da bincike.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Gwamnatin tarayya ta fitar da gargadi game da fargabar ambaliyar ruwa a damuwar 2026. An bayyana jihohi 26 da Abuja a matsayin wuraren da za a yi ambaliya.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Kebbi tare da sauran hukumomin tsaro sun samu nasarar hallaka wani jagoran 'yan bindiga bayan sun yi artabu a cikin daji.
Jihar Kebbi
Samu kari