
Jihar Kebbi







Gwamnatin jihar Kebbi ta ce ana ci gaba da daukar matakan da za su tabbatar da ingancin ilimi a jihar, daga cikinsu shi ne kara kudin ciyar da daliban makarantu.

Gwamnan Kebbi, Nasir Idris Kauran Gwandu ya bayyana cewa ya kusan kammala cika alkawurran da ya ɗaukarwa al'umma a lokacin yakin neman zabe a 2023.

Rundunar 'yan sanda ta kama wasu da suke hada makamai a Benue, an kama bindigogi da wasu mutane. An kama wasu 'yan kungiyar asiri da wanda ya yi kisa a Kebbi.

Rundunar sojojin Najeriya ta kai hari har sansanin 'yan bindiga da su ka addabi jihohin Kebbi da Sakkwato, inda aka kashe miyagun yayin da wasu su ka gudu.

Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun yi nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawa a farmakin da suka kai musu a jihohin Kebbi da Sokoto.

Rundunar 'yan sandan Kebbi ta jinjina wa jami'inta da yi ta maza, inda ya yi watsi da tayin N1m da wasu da ake zargin su ma haɗi da ƙungiyar Lakurawa su ka yi masa.

'Yan ta’addan Lakurawa sun kai hari a Kebbi, inda suka kashe mutane hudu, ciki har da ma’aikatan Airtel. Kwamishinan 'yan sanda ya nemi karin hadin kan jama’a.

Rundunar sojojin Najeriya ta bai wa dakarunta da ke fafatawa a fagen fama umarnin kawar da 'yan ta'addan Lakurawa ko kuma fatattakarsu daga kasar bakiɗaya.

Wasu 'yan bindiga da ake zargin 'yan ta'addan Lakurawa ne, sun kai hari kan wasu 'yan sanda da ke a shingen bincike a jihar Kebbi. Sun hallaka biyu daga cikinsu.
Jihar Kebbi
Samu kari