
Jihar Kebbi







Wasu miyagun 'yan bindiga sun hallaka jami'an tsaro na 'yan banga a wanni harin kwanton bauna da suka kai musu a cikin dajin Matankari da ke cikin jihar Kebbi.

Wata Ya Sameer Salihu a jihar Kebbi ta fara gyaran hanyar Kampani a ƙaramar hukumar Argungu don sauƙaƙa wa matafiya bayan ruwan sama ya lalata hanyar.

Gwamnatin jihar Kebbi ta fara rabon kayayyakin aure ga ma’aurata 300 a shirin "Auren Gata," domin rage musu nauyin aure da karfafa gwiwar matasa.

Ministan tattalin arziki da tsare-tsare, Alhaji Atiku Bagudu ya ce shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba ya warware tsakanin shiyyoyin kasar nan wajen aikin ci gaba.

Jam'iyyar APC ta fara gangamin yakin neman zaɓen Gwamna Nasir Idris da Bola Ahmed Tinubu karo na biyu a 2027, ta ce sun cancanci tazarce a kan kujerunsu.

Wasu rahotanni sun ce ana hasashen batan tsohon shugaban karamar hukumar Kalgo a jihar Kebbi, Umar Namashaya Diggi bayan wani mummunan harin yan bindiga.

Gwamnatoci sun kawo tsarin yi wa matasa auren gata domin saukaka musu. Jihar Kano ta sanar da shirinta na gudanar da auren gata a cikin shekarar 2025.

Jami'an tsaro na ƴan sanda da ƴan banga sun samu gagarumar nasara kan ƴan bindiga a jihar Kebbi. Sun kashe wasu daga cikinsu tare da ceto mutumin da suka sace.

Gwamnan Kebbi, Dr. Nasir Idris Kauran Gwandu ya kori sakatarorin ilimi na ƙananan hukumomi 21 da ke faɗin jihar, ya gode da gudummuwar da suka bayar.
Jihar Kebbi
Samu kari