Jihar Kebbi
Gwamna Nasiru Idris Kauran Gwandu ya bayyana cewa gwamnatinsa zata ciyar da jama'a abinci kyauta a watan Ramadan domin neman ladan Allah madaikakin sarki.
Gwamna Nasir Idirs na jihar Kebbi ya sanar da rusa dukkan ciyamomin kananan hukumomi 21 a jihar inda ya yi alkawarin ba zai ya da su ba a harkokin gwamnatin jihar.
Gwamnatin jihar Kebbi tare da hadin gwiwar gwamnatin tarayya sun shirya farfado da harkar noma a jihar. Gwamnatin za ta ba manoman rani man fetur kyauta.
Akalla 'yan mata, zawarawa da marasa galihu 300 ne aka aurar da su ga masoyansu wanda gwamnatin jihar Kebbi ta dauki nauyin yi, bayan kashe sama da naira miliyan 21.
Gwamnatin jihar Kebbi ya warware rawanin hakimai uku bisa aikata laifukan da uka haɗa da rashin ɗa'a, rashin ladabi ga na gaba da sauransu, ta ce sun saɓawa dokoki.
Dakarun sojoji sun samu nasarar ragargazar yan ta'adda a jihar Kebbi. Dakarun sojojin sun kuma ceto mutanen da yan ta'addan suka yi garkuwa da su.
Dakarun rundunar sojin Najeriya da haɗin guiwar yan banga sun ceto mutum 4 yayin da suka kai samame mafakarsu a kauyen Sabon Birni, jihar Kebbi jiya.
Gwamma Nasir Idris na jihar Kebbi ya samu tarba mai ban mamaki yayin da ya ka Birnin Kebbi bayan Kotun Koli ta tabbatar da zaɓensa a a matsayin gwamna.
Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Gwamna Nasir Idris a matsayin gwamnan jihar Kebbi inda ta yi watsi da korafe-korafen dan takarar jam'iyyar PDP.
Jihar Kebbi
Samu kari