Jihar Kebbi
Kasar Amurka ta yi magana kan satar dalibai da aka yi a jihohin Kebbi da Neja. Ta bukaci hukumomi su gaggauta ceto yara 'yan makaranta da aka sace.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin kasar nan da ke aikin ceto dalibai a dazukan Zamfara, Kebbi da Neja sun ci karo da sansanonin 'yan ta'adda, sun share su.
Amurka ta la’anci sace dalibai a Niger da Kebbi, tana kira ga gwamnatin Najeriya ta cafke masu laifi, ta kara tsaro, ta kare al’ummomin Kirista da sauran masu rauni.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Orji Kalu ya bayar da tabbacin cewa jami'an DSS sun san mutanen da ke da hannu a ƙaruwar matsalar tsaron Najeriya.
Gwamnatin jihar Kebbi karkashin jagorancin Gwamna Nasir Idris ta yi wa Sanata Garba Maidoki martani. Ta zarge shi shi da yada bayanan karya kan rashin tsaro.
Gwamnatin jihar Kebbi ta dauki matakin rufe dukkanin makarantu na gwamnati da na kudi saboda rashin tsaro. Ta ce za ta sanar da ranar da za a koma.
‘Yan sanda sun ceto mata da yara 25 a Zamfara yayin da Ministan tsaro, Matawalle ya tabbatar da gano inda aka boye dalibai mata na Kebbi da aka sace.
Sanatan Kebbi ta Kudu a majalisar dattawa, Garba Maidoki ya bayyana bakin cikinsa kan sace dalibai a Maga a jihar yana cewa lamarin ya taba masa zuciya.
Karamin Ministan Tsaron Najeriya, Bello Matawalle ya bukaci al'umma su bai wa jami'an tsaro hadin kai yayin da ake dab da kubutar da dalibai matan Kebbi.
Jihar Kebbi
Samu kari