Jihar Kebbi
Kanin tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, Almustapha Malami ya nuna goyon bayansa ga tazarcen Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi a zaben 2027.
Tsohon Antoni Janar kuma Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya bukaci shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), ya cire kansa a bincikensa.
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa, EFCC ta bayyana cewa har yanzu Abubakar Malami bai cika sharuddan da aka gindaya masa lokacin da aka ba da belinsa ba.
Jam'iyyar ADC ta ce soke belin Abubakar Malamai na iya sa mutane au zargi EFCV da goyon bayan wani bangare musamman yadda ya fara gangamin siyasa a Kebbi.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ya ce tambayar da EFCC ta yi masa ta tsaya ne kawai kan batun zargin maimaita aikin dawo da kudin Sani Abacha.
An nada sababbin sarakuna kan karagar mulki a Arewacin Najeriya. Daga cikin sarakunan akwai wadana aka sababbin masarautu yayin da wasu kuma sun dade a tarihi.
Kamfanin siminti na BUA ya bai wa ɗalibai 200 daga jihohin Sokoto, Kebbi da Zamfara tallafin karatu na ₦200,000, domin ƙarfafa ilimi a yankin Arewa maso Yamma.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya shiga batun aikin hajjin bana, ya bayar da lamunin Naira N10bn don ceto kujerun maniyyata.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami, ya musanta zargin cewa yana da hannu cikin masu daukar nauyin ta'addanci. Ya ce akwai siyasa a cikin zargin.
Jihar Kebbi
Samu kari