Jihar Kebbi
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin kwace kadarori 48 masu alaka da tsohon Antoni Janar na Tarayya kuma tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami.
Gwamnatin jihar Kebbi za ta gudanar da ɗaurin aure na bai ɗaya ga ma’aurata 300, tare da biyan sadaki, kayan ɗaki da kayan abinci domin tallafa musu.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta sauya ranar yanke hukunci kan shari'ar da EFCC ta nemi a karɓe kadarori 57 da ke da alaka da Abubakar Malami.
Gwamnonin APC 21 sun bayyana cikakken goyon bayansu ga Shugaba Bola Tinubu, suna mai cewa gyare-gyarensa suna da muhimmanci wajen farfaɗo da Najeriya.
Rahotanni sun nuna cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano, na cikin wadanda suka halarci taron gwamnonin APC da ke wa'adin farko a Birnin Kebbi ranar Talata.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta ɗage yanke hukunci kan bukatar EFCC na kwace kadarori 57 da ake dangantawa da tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami.
Rundunar sojin Najeriya ta kama wasu mutane da suke kera bindigogi suna rabawa 'yan ta'adda a jihohin Arewa ta Yamma. An kama su da bindigogi biyar.
Gwamnatin jihar Kebbi ta karyata labarin fa ke yadawa cewa an samu ɓullar wata sabuwar kungiyar yan ta'adda a jihar, ta ce wasu matasa ne yan damfarar intanet.
Jihohi biyar da suka hada da Bayelsa, Borno, Kano, Kebbi da Yobe za su samu dala miliyan 15 daga shirin HOPE Governance Programme na Bankin Duniya.
Jihar Kebbi
Samu kari