Jihar Kebbi
Gwamnonin APC 21 sun bayyana cikakken goyon bayansu ga Shugaba Bola Tinubu, suna mai cewa gyare-gyarensa suna da muhimmanci wajen farfaɗo da Najeriya.
Rahotanni sun nuna cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano, na cikin wadanda suka halarci taron gwamnonin APC da ke wa'adin farko a Birnin Kebbi ranar Talata.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta ɗage yanke hukunci kan bukatar EFCC na kwace kadarori 57 da ake dangantawa da tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami.
Rundunar sojin Najeriya ta kama wasu mutane da suke kera bindigogi suna rabawa 'yan ta'adda a jihohin Arewa ta Yamma. An kama su da bindigogi biyar.
Gwamnatin jihar Kebbi ta karyata labarin fa ke yadawa cewa an samu ɓullar wata sabuwar kungiyar yan ta'adda a jihar, ta ce wasu matasa ne yan damfarar intanet.
Jihohi biyar da suka hada da Bayelsa, Borno, Kano, Kebbi da Yobe za su samu dala miliyan 15 daga shirin HOPE Governance Programme na Bankin Duniya.
An tabbatar da mutuwar fasijoji 18 daga cikin 20 da wata motar bas ta dauko a hanyarsu ta komawa gida a Sakkwato, sun gamu da hatsari a jihar Kebbi.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris ya ba iyalan 'yan kwallo biyar da suka rasu a kan titi gudunmuwar Naira miliyan 20 domn rade damuwa da radadi da suka shiga.
A labarin nan, za a ji manoma, musamman wadanda ke zaune a wasu kauyuka uku a jihar Kebbi sun shiga dimuwa bayan harajin da yan bindiga suka dora masu.
Jihar Kebbi
Samu kari