
Jihar Kebbi







Wani labarin da muke samu ya bayyana yadda mataimakin kakakin majalisar jihar Kebbi ya yi murabus daga mukaminsa. Rahoto ya bayyana yadda lamarin ya faru sarai.

Malam Ahmed Magaji Kontogora, Kwamishinan yan sandan jihar Kebbi ya shirya musabakar Al-Kur'ani don taimaka musu su kara kusantar Allah a rayuwa da aikinsu

Kotun Koli a Najeriya ta kawo karshen takaddama kan tikitin takarar majalidar wakilan tarayyya daga jihar Kebbi, ta bayyana sahihin dan takara a inuwar APC.

Dakin Gari tsohon gwamnan jihar Kebbi yace jam'iyyar APC, ce zata kara darewa gwamnan jihar kebbi a zabe mai zuwa sabida yadda yan jihar suka karbi jam'iyyar

Abba Bello Muhd, dan takarar majalisar tarayya na mazabun Birnin Kebbi, Bunza da Kalgo, karkashin jam'iyyar PDP ya riga mu gidan gaskiya. Ya rasu a ranar Juma'a

Mummunan hatsarin ruwa ya ritsa da sama da mutum 100 a kananan hukumomin Koko da Nesse a jihar Kebbi.Manoma 10 sun rasa rayukansu amma ana cigaba da ceto wasu..
Jihar Kebbi
Samu kari