
Jihar Kebbi







Gwamnan Kebbi, Dr. Nasir Idris Kauran Gwandu ya ragewa ma'aikata lokacin aiki domin su sami isasshen lokacin zuwa tafsir da yin wasu ibadun a watan Ramadan.

Gwamnatocin Arewa sun yi martani ga kungiyar kistoci kan rufe makarantu a Ramadan. Za a rufe makarantu a Kano, Kebbi da Bauchi duk da korafin CAN.

Kungiyar daliban Najeriya ta yi barazanar tsunduma yajin aiki matukar gwamnonin Kano, Bauchi, Katsina da Kebbi da su janye umarnin rufe makarantu a jihohinsu.

Jam'iyyar APC ta dakatar da Ƙabir Sani Giat, mao ba gwamnan Kebbi, Nasir Idris shawara kan harkokin siyasa da makamashi kan shiga da maciji gidan gwamnati.

Kungiyar Kiristoci a Najeriya, CAN ta bukaci jihohin Bauchi, Katsina, Kano da Kebbi su janye matakin rufe makarantu na makonni biyar don azumin Ramadan.

Wasu miyagun 'yan bindiga sun hallaka jami'an tsaro na 'yan banga a wanni harin kwanton bauna da suka kai musu a cikin dajin Matankari da ke cikin jihar Kebbi.

Wata Ya Sameer Salihu a jihar Kebbi ta fara gyaran hanyar Kampani a ƙaramar hukumar Argungu don sauƙaƙa wa matafiya bayan ruwan sama ya lalata hanyar.

Gwamnatin jihar Kebbi ta fara rabon kayayyakin aure ga ma’aurata 300 a shirin "Auren Gata," domin rage musu nauyin aure da karfafa gwiwar matasa.

Ministan tattalin arziki da tsare-tsare, Alhaji Atiku Bagudu ya ce shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba ya warware tsakanin shiyyoyin kasar nan wajen aikin ci gaba.
Jihar Kebbi
Samu kari