
Jihar Kebbi







Jami'an kamfanin KAEDCO sun dandana kudarsu lokacin da sojoji suka farmaki kamfanin da ke jihar Kebbi inda suka yi wa ma'aikatan da ke bakin aiki dukan tsiya.

Jami'an rundunar Hisbah ta jihar Kebhi da ke arewa maso yammacin Najeriya sun damke wasu yara matasa maza da mata 12 suna aikata laifukan rashin kunya a Otal.

Labarin da muka samu da zafins aya nuna huɗu daga cikin daliban makarantar Sakandiren Birnin Yauri 11 dake hannun 'yan ta'adda sun kubuta, sun shaki yanci.

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta jihar Kebbi, ta ba zaɓaɓben gwamnan jihar satifiket ɗin lashe zaɓe. Zaɓaɓben gwamnan ya sha wani babban alwashi.

Jam'iyyar APC mai mulki ta samu nasarar lashe cikon zaben mambobi Takwas na majalisar dokokin jihar Kebbi bayan kammala tattara sakamako ranar Lahadi da dare.

Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta ayyana dan takarar jam'iyyar All Progressives Congress, Nasiru Idris, a matsayin zababben gwamnan jihar Kebbi.
Jihar Kebbi
Samu kari