Jihar Kebbi
Jami'an hukumar EFCC a Abuja ta kai samame gidan tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami a Maitama da ke birnin, domin kwace kadararsa ba tare da takardar kotu ba.
Gwamnoni biyar sun amince da biyan albashin watan Maris tun kafin lokaci domin taimaka wa ma'aikata su yi shirin bikin karamar Sallah cikin walwala.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun farmaki jami'an 'yan sanda a jihar Kebbi. Tsagerun 'yan bindigan sun yi barna mai girma bayan sun mamayi jami'an tsaron.
Babbar kotuk tarayya mai zama a Abuja ta umarci a tsare tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami a gidan gyaran hali har zuwa zama na gaba da za a saurari beli.
'Yan Najeriya sun yi Allah wadai da kisan da aka yi wa masu sallar tarawihi a masallaci jihar Kebbi. Bashir Ahmad ya yi Allah wadai da hari a masallacin.
Mayakan kungiyar Lakurawa sun kai harin rashin imani yayin da mutane ke tsakiyar sallar tarawihi a garin Dadin Kowa da ke karamar hukumar Maiyama a Kebbi.
"Yan ta'addan Lakurawa sun kai harin kwanton bauna kan tawagar babban kwamandan rundunar Operation Fansan Yamma. Dakarun sojoji sun yi artabu da su.
Yayin da ake tsaka da azumin watan Ramadan, 'yan bindiga sun saka wa malamai harajin yin wa'azi a jihar Kebbi. Suna so a biya su N100m kafin yin wa'azi a Utouno.
'Yan ta’adda sun tura wasika ga al’ummar Utono, Kebbi, suna neman N100m kafin su shiga gari domin “wa’azi”, yayin da gwamnati ta tura jami’an tsaro don kare su.
Jihar Kebbi
Samu kari