Jihar Kebbi
Gwamnatin jihar Kebbi ta bayyana bullar wata kungiyar 'yan damfara ta yanar gizo. Ta bayyana cewa ta sha kudirin yin fito na fito da su don kare jama'a.
Dakarun sojojin Najeriya masu aiki samar da tsaro su samu nasara kan 'yan ta'addan Lakurawa a jihar Kebbi. Sojojin sun hallaka 'ya ta'adda tare da kwato makamai.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa har yanzu doka ba ta ayyana kungiyar Sai Malam a matsayin kungiyar ta'addanci ba, ta kaddamar da bincike.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Jam'iyyar APC Kebbi ta dakatar da shugabanninta biyu bayan abin da ya faru a zaben cike gurbi na Zuru, yayin da Gwamna Nasir Idris ya dakatar da kwamishina.
Jam'iyyar APC mai mulki ta dakatar da shugabanta na jihar Kebbi, Abubakar Muhammad da na karamar hukumar Zuru bayan samun korafe-korafe daga masu ruwa da tsaki.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a Majalisar Dattawa, Sanata Garba Musa Maidoki, ya yi zargin cewa jam'iyyar APC ta ci amanarsu kan zaben fitar da gwani.
Rikicin da ya barke tsakanin manoma da makiyaya a Gulma, Kebbi, ya yi sanadin mutuwar mutane takwas yayin da jami’an tsaro ke gudanar da bincike.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Jihar Kebbi
Samu kari