Jihar Kebbi
Shugaban majalisar jihar Kebbi, Muhammad Usman Zuru ya rasu bayan wata jinya a asibitin kasar Masar. Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da rasuwar shi.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar daya daga cikin hadiman Gwamna Nasir Idris Kauran Gwandu da wasu kansiloli biyu a hanyarsu ta zuwa filin taron APC a Abuja.
Yusuf Tanko Sununu ya ajiye mukaminsa na karamin ministann harkokin jin kai domin cika burinsa na neman takarar Sanata a jihar Kebbi a zaben 2027.
Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta sanar da cewa za a iya samun ruwan sama a wasi jihohin Arewa ta Yamma da Arewa ta Tsakiyar Najeriya a yau Juma'a.
Gwamna Nasir Idris ya tabbatar da kisan sojoji tara da ɗan sanda ɗaya bayan wasu ‘yan bindiga sun yi musu kwanton ɓauna a ƙaramar hukumar Shanga ta jihar Kebbi.
Jami'an hukumar EFCC a Abuja ta kai samame gidan tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami a Maitama da ke birnin, domin kwace kadararsa ba tare da takardar kotu ba.
Gwamnoni biyar sun amince da biyan albashin watan Maris tun kafin lokaci domin taimaka wa ma'aikata su yi shirin bikin karamar Sallah cikin walwala.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun farmaki jami'an 'yan sanda a jihar Kebbi. Tsagerun 'yan bindigan sun yi barna mai girma bayan sun mamayi jami'an tsaron.
Babbar kotuk tarayya mai zama a Abuja ta umarci a tsare tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami a gidan gyaran hali har zuwa zama na gaba da za a saurari beli.
Jihar Kebbi
Samu kari