![Abinci ya kare: Gwamna ya kori duka shugabannin kananan hukumomi, ya ba da umarni](https://cdn.legit.ng/images/560x315/cf87f4f83103769c.jpeg?v=1)
Jihar Kebbi
![Abinci ya kare: Gwamna ya kori duka shugabannin kananan hukumomi, ya ba da umarni](https://cdn.legit.ng/images/560x315/cf87f4f83103769c.jpeg?v=1)
![An shiga jimami bayan Sanata Na'Allah ya tafka babban rashi, Buhari ya kaɗu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f0a63628a74e9ca1.jpeg?v=1)
![Hajji 2024: Alhazai 5 daga jihar Kebbi sun riga mu gidan gaskiya a Saudiyya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8ec0d54062b78230.jpeg?v=1)
![Hajj 2024: An shiga jimami bayan Alhazan Najeriya 2 sun riga mu gidan gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d17ca3c40d0eae93.jpeg?v=1)
![Jerin mahajjatan Najeriya da suka rasu yayin aikin hajjin 2024 da jihohinsu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/54450451cce91bd2.jpeg?v=1)
!["Umarnin Tinubu na ke jira": Gwamna Idris ya bayyana matsayarsa kan mafi karancin albashi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8ce6fbfe99441bf3.jpeg?v=1)
![Ana tsananin rayuwa, an gano yadda gwamnoni suka kashe biliyoyi wajen sayan motoci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6794797389ebd806.jpeg?v=1)
Ana cikin tsadar rayuwa gwamnonin jihohi sun kashe kudi kimanin N15b kan sayan motocin yan majalisar jiha. Jihohin sun hada da Gombe, Kano, Ondo da Kebbi.
![Hajji 2024: Wani Alhaji daga Najeriya ya sake rasuwa a Makkah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/75a5813ed6a3988e.jpeg?v=1)
Hukumar jin dadin Alhazai ta jihar Kebbi ta tabbatar da rasuwar wani Alhaji a birnin Makkah na kasar Saudiyya. Alhajin ya rasu ne bayan 'yar gajeruwar jinya.
![Kebbi: Hukumar zaɓe ta sanar da ranar zaɓen ƙananan hukumomi 21](https://cdn.legit.ng/images/190x107/16b462b74913b180.jpeg?v=1)
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Kebbi ta zaɓi ranar 31 ga watan Agusta, 2024 2024 domin gudanar da zaɓen kananan hukumomi a jihar da ke Arewa-Yamma.
![Kano: Fitaccen basarake ya magantu kan dawo da Sanusi II, ya tura masa sako na musamman](https://cdn.legit.ng/images/190x107/783735d93e4757d8.jpeg?v=1)
Sarkin Gwandu a jihar Kebbi, Manjo-janar Muhammad Ilyasu Bashir ya taya Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II murnan dawowa kan kujerar sarautar jihar.
![Ana fama da rikicin sarautar Kano, gwamnan APC ya naɗa sababbin sarakuna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fa0ba7e0d95a5c92.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Kebbi, Dakta Nasiru Idris Kauran Gwandu ya naɗa sabbin sarakuna a jihar Kebbi da suka kunshi hakimai da magajin gari a kauyuka biyar.
![Hajji: Hukumomi a Saudiyya za su koro mahajjata, NAHCON ta gargadi ƴan Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/54450451cce91bd2.jpeg?v=1)
Hukumar NAHCON a Najeriya ta ja kunnen mahajjata a kasar kan saɓa dokokon aikin hajji a Saudiya yayin da ake shirin koro wasu mahajjata da suka saba doka.
![Hajj 2024: Bayan mutuwar Tawakaltu, wani Alhajin Najeriya ya mutu yana ibada a Saudiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f8c0bc2a90644e15.jpeg?v=1)
Wani Alhaji daga Kebbi ya rasu bayan ya yi fama da gajeruwar rashin lafiya a birnin Makka na kasar Saudiyya. An yi sallar jana’izarsa a masallacin Harami (Ka’aba).
![Hajjin 2024: An shiga jimami bayan rasuwar maniyyaciya daga Arewa a Saudiyya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/517730de8fa3657d.jpeg?v=1)
Wata maniyyaciya daga jihar Kebbi ta rasu a birnin Makka da ke kasar Saudiyya a ranar Asabar 25 ga watan Mayu bayan ta sha fama da gajeruwar jinya na wani lokaci.
![Sanatan Kebbi ya faɗi gwamnan Arewa da ke biyan sojoji N500m duk wata saboda tsaro](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5be3d3bfe16dfd6e.jpeg?v=1)
Sanata Garba Maidoki ya yi iƙirarin cewa a kowane wata Gwamna Nasiru Idiris na bai wa sojoji N500m domin su yi aikin tabbatar da tsaron al'umma a faɗin Kebbi.
Jihar Kebbi
Samu kari