Jihar Kebbi
Mataimakin Gwamnan Kebbi Umar Abubakar-Tafida ya musanta cewa sauya shi a matsayin abokin takarar Gwamna Nasir Idris a 2027 na da alaƙa da hukuncin Kotun Ƙoli.
A labarin nan, za a ji abubuwan da suka jawo jam'iyyar APC da gwamna Nasir Idris suka yanke sahwarar hakura da mataimakin gwamna a zaben 2027 mai zuwa.
Rundunar ‘yan sandan Kebbi ta samu nasarar kama wata mata, Khadija Ibrahim mai shekaru 19 kan zargin satar jariri a Zuru tare da kai shi wurin mijinta.
A labarin nan za a ji cewa an samu gagarumin sauyi a jihar Kebbi inda APC ta sanar da sabon abokin takarar gwamna Nasir Idris a maimakon mataimakinsa na yanzu.
A labarin nan za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Kebbi ta kama wani matashin magidanci mai shekaru 29 da ake zargi da kokarin mallake matarsa.
Gwamnan Kebbi Nasir Idris ya amince da kafa sabon gunduma mai kauyuka takwas a Dandi tare da nada sabbin shugabannin gargajiya da za su yi jagoranci.
A labarin nan za a ji cewa gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya ce gwamnatinsa za ta rike ma'aikata na tsawon watanni kafin FAAC ta tura mata kudi.
Gwamnan Kebbi, Nasir Idris, ya bai wa Adam Fakai mota domin ƙarfafa masa gwiwa wajen wayar da kan jama’a kan manufofin gwamnatin Bola Tinubu da APC.
Gwamnan Kebbi, Nasir Idris, ya yi alkawarin tallafa wa iyalan ’yan sanda 10 da aka kashe, yayin da rundunar ’yan sanda ta yi alkawarin kamo wadanda suka kai harin.
Jihar Kebbi
Samu kari