Jihar Kebbi
Gwamnan Kebbi, Nasir Idris, ya bukaci sojoji su kawar da ’yan bindiga, yana mai cewa karin dakaru zai taimaka wajen dawo da tsaro da manoma gonakinsu.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bukaci sojoji su kawar da 'yan bindiga tare da tabbatar da tsaro domin manoma su koma gonakinsu cikin aminci.
Adam Fakai, fitaccen masoyin Bola Tinubu a Kebbi, ya dakatar da tallata ayyukan gwamnatin tarayya, yana mai zargin rashin kulawa da goyon baya daga APC.
Iyalan Mai Shari'a Faruk Bunza sun tabbatar da biyan Naira miliyan 50 domin ceton sa daga hannun 'yan bindiga bayan kwanaki takwas yana tsare a Kebbi.
Rahoto ya nuna cewa an sako alkalin Babbar Kotun Kebbi, Mai shari'a Faruku Hassan Bunza, bayan ya shafe mako guda a hannun masu garkuwa da mutane.
Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan rashin lafiya. Gwamna Nasir Idris ya yi jimamin rasuwarsa tare da yabawa gudummawar da ya bayar.
Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Alhaji Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan fama da doguwar jinyar rashin lafiya, yayin da Gwamna Nasir Idris ya bayyana alhininsa.
Gwamnan Kebbi Nasir Idris ya ƙirƙiri sabuwar gunduma a Suru tare da ɗaga Mai Unguwar Tarasa zuwa hakimi domin ƙarfafa tsarin masarautun gargajiya a jihar.
Gwamna Nasir Idris ya tabbatar da ci gaba da shirin auren gata a Kebbi bayan ɗaura auren ma'aurata 300, tare da biyan sadakin N200,000 ga kowace amarya.
Jihar Kebbi
Samu kari