Jihar Kebbi
Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Abdullahi Fodio a Kebbi za ta karrama Gwamna Nasir Idris da digirin girmamawa, tare da yaye dalibai 7,221 a taron tarihi.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince a kwace wasu kadarori da ake zargin na tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ne a Abuja, Kano, Kebbi da Kaduna.
Kotun Ɗaukaka Ƙara ta tabbatar da hukuncin kisa kan Farida Abubakar saboda kisan Babban Majistare Attahiru a Kebbi; Farida ta daukaka ƙara zuwa Kotun Ƙoli yanzu.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta shirya zama da sauraron bukatar ba da belin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami, wanda ke tsare a gidan yari.
'Yan bindiga sun kashe mutum 8 a ƙaramar hukumar Shanga, jihar Kebbi; ƴan sanda sun tabbatar da kisan mutane a Kaiwa da Gebbe yayin da aka fara farautar miyagun.
Ma'aikaci ɗaya ya rasu, wasu 5 sun maƙale bayan rushewar kamfanin shinkafa a Birnin Kebbi; Mataimakin Gwamna ya ba da umarnin gudanar da bincike cikin gaggawa.
Gwamnatin Jihar Kebbi ta tabbatar da fashewar abu a wani babban asibitinta, amma ta bayyana cewa na'urori ne suka fashe ba bam ba kamar yadda ake tsoro.
Tsohon Antoni Janar kuma tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) ya gurfana a gaban babbar kotun tarayya ta Abuja kan tuhumar karkatar da dukiyar kasa.
Wani abin fashewa ya tashi a wani asibiti da ke.jihar Kebbi da sanyin safiya. 'Yan sanda sun bazama wajen gudanar da bincike domin gano abin da ya faru.
Jihar Kebbi
Samu kari