Jihar Kebbi
'Yan ta’adda sun tura wasika ga al’ummar Utono, Kebbi, suna neman N100m kafin su shiga gari domin “wa’azi”, yayin da gwamnati ta tura jami’an tsaro don kare su.
'Yan ta'addan kungiyar Lakurawa sun kai wani harin ta'addanci a jihar Kebbi. Tsagerun 'yan ta'addan sun kashe mutane tare kuma da yi awon gaba da shanun bayin Allah.
Wasu daga cikin jihohin Najeriya sun fara rage awannin aiki ga ma'aikatansu domin kowa ya samu damar azumtar Ramadan a cikin nutsuwa don samun damar ibada.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris Kauran Gwandu, ya saukakawa ma'aikata saboda azumin watan Ramadan. Gwamna Nasir rage musu lokacin tashi daga aiki.
Gwamnatin jihar Kebbi ta yi ta'aziyyar rasuwar mata 13 da yaro 1 a cikin tawagar rakiyar amarya a karamar hukumar Yauri a wani haɗarin jirgin ruwa.
Gwamnatin Tarayya ta sake buɗe iyakar Tsamiya a Kebbi. CG Adewale Adeniyi ya ce an ɗauki matakin ne domin haɓaka kasuwanci da tsaro da kasar Nijar.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu, Sanata Garba Maidoki, ya koka kan matsalar rashin tsaro. Sanatan ya bayyana cewa dakarun sojojin da ake da su sun yi kadan.
Abubakar Malami, tsohon Ministan shari'a da ɗansa sun sake gurfana a gaban kotu bayan DSS ta zarge su da laifuffuka masu alaƙa da ta'addanci a Najeriya.
Likitocin hukumar jin dadin alhazan Kebbi sun yi wa Gwamna Nasir Idris gwajin lafiyar aikin hajji tare da matansa biyu, sakamako ya nuna ba su da matsala.
Jihar Kebbi
Samu kari