Katsina
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaron farin kaya, DSS sun samu nasarar damke budurwa mai shekaru 25 da alburusai a hanyarta na kai wa ƴan bindiga a Katsina.
Kwamishinan muhalli na jihar Katsina da hadimin Gwamna Dikko Umaru Raddansun yi murabus daga kan mukamansu. Sun yi murabus ne don zaben 2027 mai zuwa.
Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMet), ta yi gargadi ga wasu jihohin Arewa 11 kan yiwuwar samun cutar sankarau. Ta ba da shawarar matakan da ya kamata a dauka.
Rahotanni daga jihar Katsina sun tabbatar da cewa mutanen kauyuka ala'la 10 sun rasa sallar Juma'a sakamakon azababben fadan da yan bindiga suka yi.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya karyata cewa yana shirin angwancewa a ranar 29 ga watan Maris 2026.
Sojojin Najeriya sun kashe ‘yan bindiga 45 a Danmusa, Katsina bayan gumurzu mai zafi. Daga cikin su akwai fitaccen jagoran ‘yan bindiga Kachallah Alti
A labarin nan, za a ji cewa yan ta'adda sun kai munanan hare-hare karamar hukumar Kankara da ke jihar Katsina acikin azumin nan duk da an yi yarjejeniya.
Mutum hudu sun rasa rayukansu yayin da 18 suka jikkata a rabon Zakkar da aka yi a Ramadan a Katsina, jami'an 'yan sanda na gudanar da bincike kan lamarin.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi jimami kan rashin da aka samu a jihar. Gwamnan ya yi alhinin rashin da aka yi na shugaban wata hukuma.
Katsina
Samu kari