Kasashen Duniya
Manyan wakilan gwamnatin Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun isa kasar Pakistan don tattaunawa da Amurka kan yakin da aka tsagaita wuta kansa a Gabas ta Tsakiya.
Rahoton leken asirin Amurka ya ce gwamnatin China na shirin taimakon kasar Iran da makamai. Kasar China ta yi martani, inda ta karyata ikirarin Amurka.
Tawagar Iran ƙarƙashin Ghalibaf ta isa Islamabad yau Jumma'a, 10 ga Afrilu, 2026, domin tattaunawar zaman lafiya da Amurka bayan tsagaita wuta ta makonni 2.
Majalisar dokokin Iran ta gabatar da sabon daftarin doka domin tsara yadda za a sarrafa mashigar Hormuz, inda ake sa ran za a kaɗa ƙuri'a mako mai zuwa.
Benjamin Netanyahu ya lashi takobin murkushe Hezbollah bayan Isra'ila ta kai mummunan hari Lebanon, yayin da Iran ta yi barazanar kai harin ramuwar gayya.
A labarin nan za a ji cewa Isra'ila ba ta damu da kiraye-kiraye da tir da kasashen duniya ke yi mata ba, tana ci gaba da kai hari kasar Lebanon ba kakkautawa.
A labarin nan, za a ji hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya, ta fara zurfafa bincike a kan wani tsohon dan majalisa da ake zargi da yada labarin karya kan tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa Pakistan tana aiki ba dare ba rana domin a samu damar kawo sulhu mai dorewa a tsakanin Iran da kasar Amurka a cikin ruwan sanyi.
Ministan tsaron Pakistan, Khawaja Asif ya bayyana cewa Isra'ila ce babbar matsala a duniyar yau, ta zama karfen kafa ga al'ummar duniya wajen zubar da jini.
Kasashen Duniya
Samu kari