Kasashen Duniya
Tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan ya makale a kasar Guinea Bissau bayan sojoji sun kifar da gwamnati. Jonathan ya je kasar ne duba zabe.
An kashe babban kwamandan sojin Hezbollah, Hassan Ali Tabtabai, a harin da Isra’ila ta kai Lebanon, lamarin da ya jawo fargaba bayan shekara guda da tsagaita wuta.
Gwamnatin Amurka ta yanke wa ’yan Najeriya biyu hukunci kan manyan laifuffukan zamba da suka haura $472,000, bayan sun yi amfani da bayanan jama’a wajen damfara.
Fitaccen jarumin Bollywood Dharmendra Deol ya rasu yana da shekaru 89 a Mumbai. Ya fito a fina-finai 300, ya bar babban tarihi a masana’antar fina finan Indiya.
Jagoran 'yan adawa na kasar Kamaru, Issa Tchiroma Bakary ya nemi mafaka a kasar Gambiya yayin da shugaba Paul Biya ke nema ya cafke shi daga Najeriya.
Jam'iyyar APC reshen Amurka ta shiryya tura tawaga zuwa Majalisar dokokin USA domin gabatar da hakikanin ci gaba da aka samu a yaki da ta'addanci a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi sunayen mutanen da hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta tantance don a nada su jakadu.
Majalisar dinkin duniya ta amince da kudirin kafa rundunar tsaron duniya a Gaza. Kudirin zai taimaka wajen kafa kasar Falasdinawa a shekaru masu zuwa.
A labarin nan, za a ji shugaban katolika na duniya, Fafaroma Leo XIV ya goyi bayan kalaman Shugaban Amurka, Donald Trump a kan zargin kisan kiristoci a Najeriya.
Kasashen Duniya
Samu kari