Kasashen Duniya
Gwamnatin mulkin soji a Burkina Faso ta katse hulɗar diflomasiyya da Faransa, tana zargin ƙasar da yin abin da ya saba wa muradun ƙasar wanda ke mayar da ita baya.
Shugaba Donald Trump ya gargadi Iran cewa Amurka za ta iya sake ɗaukar matakin soja idan Tehran ta ci gaba da abin da ya kira karya yarjejeniyar tsagaita wuta.
Shekaru da dama da suka wuce, ana yawan samun sabain tsakanin shugabannin Isra'ila da na Amurka har zuwa yanzu da Donald Trump da Benjamin Netanyahu mulki.
Abin da aka yi a Hormuz ya fusata Donald Trump kwanaki da yin sulhu, an kai wa wasu jirage hari kuma a tabbatar da wanda ya yi ta’adin ba amma Amurka ta ce Iran ne.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya kaddamar da wani babban jirgin yaki da ke mafi girma a tarihin kasar. YA ce somin tabi ne kera babban makamin.
Tsohon Firayim ministan kasar Isra’ila, Naftali Bennett, ya ce kasarsa ta shigar da na’urorin Starlink a boye zuwa Iran domin taimaka wa masu zanga-zanga.
Andy Burnham, wanda ake tunanin zai zama Firaministan Birtaniya na ɗaya daga cikin ‘yan siyasa da suka haɗa gogewa a Westminster da kuma nasara a matakin yankuna.
Kasashen Qatar da Pakistan sun sanar da cewa Iran da Amurka sun fahimci juna a tattaunawar farko da suka yi a kasar Switzerland a ranar Lahadi da ta wuce.
An shirya ci gaba da gudanar da tattaunawa tsakanin kasashen Amurka da Switzerland. Sai dai Switzerland ta fito ta bayyana cewa an dage tattaunawar.
Kasashen Duniya
Samu kari