Kasashen Duniya
Sojojin Amurka biyu da wani mai farar hula sun mutu a Palmyra, Syria, bayan harin kwanton bauna da wani dan ISIS ya kai kan dakarun hadin gwiwar Amurka da Syria.
Sojojin Amurka sun kwace wani jirgin kaya da ya fito daga China zai tafi kasar Iran. Sojojin sun cire wasu kaya a jirgin a kusa da tekun Sri Lanka a Nuwamban 2025
Kasar Benin da fara dawowa cikin kwanciyar hankali bayan dakile yunkurin juyin mulki a fadin kasar. Mutane sun fara komawa bakin aiki yayin da aka bude makarantu.
A labarin nan, za a ji cewa wasu al'amura guda biyu sun ja hankali a zaman Majalisa a zaman tantance jakadun kasar nan da Bola Tinubu ya aika masu.
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya caccaki shugaban Colombia Gustavo Petro, bayan harin da ya kai Caribbean, Venezuela. Ya bukaci shugaban ya mayar da hankali.
Wani jami'in gwamnatin Benin ya bayyana cewa sun gano inda sojan da ya jagoranci yunkurin juyin mulki a kasar, Benin ya fake a kasar Togo. Za su nemi maido shi.
A labarin nan, za a ji yadda hukumar hana fasa kwauri ta kasa (Kwastam) ta yi wa jami'inta, Gambo Iyere Aliyu karin matsayi zuwa kwamanda a shiyya ta A.
An yi ambaliyar ruwa a kasar Saudiyya inda mutane 12 suka rasu, an ceto mutane 271 tare da tattara mutane 137 da suka rasa gidajensu a kasar Saudiyya.
Lauya mai kare hakkin dan Adam a Najeriya, Femi Falana ya bayyana cewa dole a magance talauci da rashn tsaro kafin Najeriya ta magance juyin mulki a Afrika.
Kasashen Duniya
Samu kari