Kasashen Duniya
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta shiga sa-in-sa da ta barke a tsakanin shugaban Katolika na duniya Fafaroma Leo da Shugaban Amurka Donald Trump.
Tawagar Amurka ta tattaunawa da takwararta ta Iran a birnin Islamabad na Pakistan. Yayin tattaunawar Amurka ta mika bukatarta ga Iran don cimma yarjejeniya.
China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
Fafaroma Leo ya yi wa shugaban Amurka martani kan yake-yake da ya ke kaddamarwa a kasashen duniya. Ya ce zai cigaba da fadin gaskiya ga shugabanni.
Kasashen Gulf kamar Saudiyya, Hadaddiyar Daular Larabawa da Qatar suna fara kauce wa Amurka wajen neman sababbin makamai, bayan hare-haren kasar Iran.
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya ce ƙasarsa a shirye take ta shiga tsakani domin samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya yayin da rikici ke ƙaruwa.
Ƙasashen Afirka da dama irinsu Algeria, Libya da Somalia sun ƙi amincewa da Isra'ila a matsayin ƙasa, suna bin sahun ƙasashen Larabawa da Musulmi.
Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Kasar Musulunci ta Iran ta zargi Amurka da gindaya sharuddan da suka wuce-gona-da-iri a tattaunawar sulhu da aka gudanar a Islamabad, babban birnin kasar Pakistan.
Kasashen Duniya
Samu kari