Kasashen Duniya
Sojan da ya zama shugaban kasa bayan juyin mulki a kasar Guinea a 2021, Mamady Doumbouya ya lashe zaben shugaban kasar da ya shirya a 2025 da mafi yawan kuri'a.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa ya kai wasu hare-hare wajen da ake lodin jiragen ruwa a kasar Venezuela. Ya ce sun yi barna sosai.
Fitacciyar jarumar Faransa Brigitte Bardot ta rasu tana da shekaru 91; ta sadaukar da rayuwarta wajen kare dabbobi bayan ta bar harkar fim tun a shekarar 1973.
Shugaba Tinubu ya bar Lagos zuwa Turai da Abu Dhabi yayin da ake ce-ce-ku-ce kan harin da Amurka ta kai wa 'yan ta'addan Lakurawa a jihar Sokoto a ranar Kirsimeti.
Ba dukkan ƙasashe 206 na duniya ke bikin Kirsimeti ba, duk da cewa ana shagulgulansa a ƙasashen Kirista irin su Birtaniya da Amurka, har ma da wasu ƙasashen Musulmi.
An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
Kungiyar masu hakar ma'adinai yan China a Najeriya ta musanta zargin cewa kamfanonin hakar ma’adinan na taimaka wa ta’addanci ko aikata haramtattun ayyuka.
Alhaji Aliko Dangote ya fadi dalilin da yasa simintinsa ya fi araha a kasashen waje, ya fi tsada a Najeriya da ake samar da shi. Ya ce yawan haraji ne ya jawo hakan.
Gwamnatin Tarayya ta ce rikicin diflomasiyya da Amurka ya lafa bayan tattaunawa, tare da kulla yarjejeniyar kiwon lafiya ta dala biliyan 5.1 tsakanin kasashen biyu.
Kasashen Duniya
Samu kari