
Kasashen Duniya







An yi wa fitaccen jarumin Bollywood, Saif Ali Khan tiyata bayan da wani dan ta'adda ya farmake sa a gidansa. 'Yan sanda sun fara gudanar da bincike kan lamarin.

Rwanda ta gano danyen mai a karon farko a tafkin Kivu, tare da rijiyoyi 13. Najeriya da Angola na za su jagoranci samar da mai a Afirka da ganga miliyan 3.39 a rana.

An shiga jimami a kasar India bayan wani dan majalisar dokoki ya bindige kansa. Dan majalisar mai suna Gurpreet Gopi ya rasu ne bayan ya harbi kansa bisa kuskure.

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya nemi a sake duba tallafin dala biliyan 50 da China ta ware don Afirka, duba da muhimman ayyukan more rayuwa da ake buƙata.

KAsar Faransa ta yi magana kan zzargin cewa tana da hannu wajen yamutsa Nijar tare da hada baki da Najeriya. Wakilin Faransa, Bertrand de Seissan ne ya magantu.

Wasu mutane biyu daga Najeriya za su yi zaman yari a Amurka bisa yaudarar wata mata dala 560,000 ta hanyar soyayyarƙarya, inda suka yi amfani da sunan “Glenn Brown.”

Shugaban kasar Ghana, John Mahama ya yi kuskuren kiran Bola Tinubu da shugaban Ghana lamarin da ya tayar da kura. Lamarin ya jefa mutane a mamaki.

Bidiyon Faston Cocin Angelican a otel tare da budurwa ya tada cece-kuce a Kenya, inda ake zargin an hada baki don kamashi da neman kudi da bidiyon.

Ustaz Abubakar ya yiwa Rarara martani kan kalamansa game da Janar Tchiani, ya jaddada bukatar hadin kai da zaman lafiya tsakanin Najeriya da Nijar.
Kasashen Duniya
Samu kari