Kasashen Duniya
A labarin nan, za a ji jagoran Iran, Mojtba Khamenei ya shawarci jama'ar kasar da su yi tsayin daka wajen adawa da duk wani yunkurin raba kawunansu da makiya ke yi.
A labarin nan, za a ji cewa duk da boye-boyen da kasar Amurka ke yi, an gano girman asarar da Iran ta jawo mata a yakin da aka fara a Fabrairu, 2026.
Wasu rahotanni sun ce shhugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya rubuta takardar murabus saboda wasu matsaloli da IRGC, jami'in kasar ya karyata labarin.
A labarin nan za a ji cewa hukumomin kasar Amurka sun tabbatar da harin Iran da ya yi sanadin jikkata wasu jami'anta biyar da ke sansaninsu a Kuwait.
Gwamnatin Iran ta sanar da cewa ta harbo wani jirgin yakin Amurka da ya shiga kasar ta ba tare da izini ba. Amurka ta ce rahoton ba gaskiya ba ne.
A labarin nan, za a ji rikicin da Isra'ila da Amurka suka jawo da Iran da ya yi sanadin rufe Hormuz ya sa kasar Indiya ta juyo Najeriya da Africa neman mafita.
An cafke fitaccen limamin Sunni a Burkina Faso bayan ya soki wata sabuwar dokar addini da gwamnatin mulkin soja ƙarƙashin Ibrahim Traoré ta kafa.
Dakarun rundunar IRGC ta kasar Iran sun bayyana cewa sun harbo jirgin Amurka maras matuki a saman kasar. Mojtaba Khamenei ya gargadi Donald Trump.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya harba makamai cikn teku. Gwamnatin Koriya ta Kudu ta tabbatar da harba makaman amma bata yi karin bayani ba.
Kasashen Duniya
Samu kari