Kasashen Duniya
Tsohon Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bayyana damuwa kan harin da Iran ta kai Isra'ila inda ya ce shugabannin duniya sun gaza shawo kan lamarin.
Kasar Iran ta kaddamar da harin ramuwar gayya kan Isra'ila a ranar Asabar da daddare. An harba jirage marasa matuka da makamai masu linzami masu yawa.
Fitacciyar mawakiya ‘yar Najeriya, Korra Obidi ta gamu da tsautsayi bayan wata matashiya ta watsa mata ruwan batir da kuma kai mata farmaki da wuka.
Hukumomin Saudiyya sun bayyana 10 ga watan Afrilu a matsayin ranar Sallah Karama. Wannan ya kawo karshe kuma ya tabbatar da gaskiyar hasashen masana a Ramadan.
Mahukunta a kasar Saudiya sun ce har yanzu ba a ga watan Shawwal 1445 a biranen ƙasar ba. Hakan nufin akwai yiwuwar ayi azumi 30 idan ba a ga watan ba.
Hausawa suka ce sannu ba ta hana kai wa, sai dai a dade ba a je ba. Matashiyar nan Pelumi Nubi, ta so Nijeriya bayan shafe kwana 68 tana tuki daga Landan.
World Economics, wata kungiya da ke binciken tattalin arziki daga kasar Birtaniya, ta fitar da jadawalin 2024 na kasashen Afrika mafi kyawun shugabanci.
A ranar 7 ga watan Oktoba, mayakan Falasɗinawa, Hamas, suka kaddamar da hari kudancin Isra'ila wanda ya yi silar mutuwar fararen hula 1,170 a cewar rahotonni.
Masu shirya gasar Miss Universe sun musanta rahotannin da ke cewa Saudiyya na shirin shiga gasar a karon farko, kenan sun karyata ikirarin da Rumy Alqahtani ta yi.
Kasashen Duniya
Samu kari