
Kasashen Duniya







Natasha Akpoti Uduaghan, Sanatar Kogi ta Tsakiya da majalisar dattawa ta dakatar na tsawon watanni shida ta kai karar batun gaban kungiyar 'yan majalisun duniya.ssss

Yawan makaman nukiliya a duniya ya karu yayin da ake fargabar barkewar Yaƙin Duniya na III. Tahoto ya bayyana yadda kasashe ke ƙara adadin makaman nukiliyarsu.

Yakin Ukreine da Rasha, zaman fargaba a Gabas ta Tsakiya da takun saka tsakanin Amurka da China ya kara jefa fargabar zuwan karshen duniya a 'yan kwanakin nan.

Gwamnatin Faransa ta jaddada aniyarta ta yaki da miyagun kwayoyi. Faransa za ta taimaka wa NDLEA wajen ba jami'anta horo da kwarewa a fannoni daban daban.

Fitacciyar mawakiya, Angie Stone ta rasu bayan hatsarin mota a Alabama. Ta shahara a hip-hop da R&B, ta kuma bar gagarumar gudunmawa ga duniyar waka.

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa akwai bukatar manyan kasashen duniya su yi hakur, tare da yafe bashin da suke bin kasashen nahiyar.

Jirgin sojojin kasar Sudan ya gamu tangarɗar fasaha, ya faɗo a kan gidajen mutane s yankin Kharthoum, an ruwaito cewa mutane kusan 50 sun rasa rayukansu.

Rahotanni sun ce Fadar Vatican ta tabbatar cewa Fafaroma Francis yana cikin mawuyacin hali bayan matsalar numfashi da kuma sauran matsaloli da ke damunsa.

Kungiyar kasashe masu fitar da man fetur (OPEC) ta bayyana cewa Najeriya za ta iya rika fitar da gangar danyen mai akalla miliyan hudu a kullum saboda wasu dalilai.
Kasashen Duniya
Samu kari