Kasashen Duniya
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya gargadi jagoran Iran Ayatollah Ali Khamenei yayin da rikicin kasashen biyu ke kara tsananta a kwanakin nan.
A labarin nan, za a ji cewa mahukuntan Rasha na daukar yan Najeriya aikin 'tsaro', sai dai ana tilasta masu shiga yarkin da ta ke yi da Ukraine, har hudu sun mutu.
Bankin Duniya ya tabbatar da cewa sauye-sauyen tattalin arzikin Najeriya da Shugaba Tinubu ya yi sun zama abin misali domin a tattaunawa a kansu a matakin duniya.
Wani matashi ɗan Ghana, Edward, ya bar aikin dan sanda ya koma Birtaniya, yana fuskantar ƙalubale a rayuwa da tsadar haya, yana ba da shawara ga matasa.
Gwamnatin Amurka ta sanar da cewa sojojinta da ke Gabas ta Tsakiya sun harbo wani jirgin leken asirin Iran a kusa da teku. Iran ta ce jirgin ya gama aikinsa.
An kashe Saif al-Islam Gaddafi, dan marigayi shugaban kasar Libya, a Zintan, bayan shekaru 10 yana zaune a wurin wanda yake da tasiri matuka a yankin.
Cikakken jerin kudaden kasashe 10 da suka fi daraja a duniya a 2026. Daga Dinarin Kuwait zuwa dalar Amurka, ga yadda darajar kudaden take a kasuwar canji.
Wani yaro dan shekara 13 ya ceci mahaifiyarsa da kannensa daga teku bayan ya yi iyo na tsawon awa hudu a Australia, Jami’an ceto sun yaba da jarumtakarsa.
Wani mai bara da ke kira Mangilal a kasar Indiya ya mallaki gidaje har guda uku, mota da abubuwan hawa masu taya uku da wasu makudan kudi a kasar Indiya.
Kasashen Duniya
Samu kari