Kasashen Duniya
An yi zaman kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya game da Iran. Amurka da Iran sun caccaki juna kan cewa shugaban Amurka, Donald Trump zai kai hari Iran.
Shugaba Donald Trump ya ce ya samu bayanai da suka ce an daina kashe masu zanga-zanga a Iran. Ya ce zai kai hari ne idan aka cigaba da kashe masu zanga-zanga.
Gwamnatin kasar Rasha ta gargadi Amurka kan barazanar kai hari Iran yayin da ake zanga-zanga. Trump ya yi barazanar kai hari Iran don taimakon masu zanga-zanga.
A labarin nan, za a ji cewa Najeriya da Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) sun kulla wata yarjejeniya da za ta taimaka wajen habaka kasuwanci a kasar nan.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Amurka ta bayyana dora harajin kashi 25 a cikin 100 ga kasashen da ke ci gaba da huldar kasuwarnci da kasar Iran.
Masu fasfo ɗin Najeriya na iya ziyartar ƙasashe 45 ba tare da bizar gaba-daya ba, ciki har da Ghana, Kenya, da Rwanda, a cewar rahoton Visaindex na Janairu 2026.
Bill Gates ya tura dala biliyan $7.88 ga gidauniyar Melinda; matakin na daga cikin yarjejeniyar sakin su na dala biliyan $12.5 don tallafawa ayyukan mata a duniya.
Shugaban juyin juya hali na kasar Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya aika da sakon gargadi da Shugaba Donald Trump na Amurka. Ya ce zai fadi kasa warwas.
A farkon watan Janairu, 2026 aka rantsar da sabon Magajin Garin New York, Zohran Mamdani, wanda hakan ya sa ya shiga cikin wadanda suka kafa tarihi a birnin.
Kasashen Duniya
Samu kari