Kasashen Duniya
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya bayyana cewa ya kira Firaministan Isra'ila kan yunkurin shiga Lebanon saboda harin Hezbullah don taimalon Iran
A labarin nan, za a ji cewa kungiyoyi da manyan kasashen a Afrika sun bayyana damuwa a kan yakin Iran, Amurka da Isra'ila da yadda lamarin zai shafi nahiyarsu.
Naim Qassem ya ce Hezbollah ba za ta miƙa wuya ba yayin da Isra'ila ta kashe mutane 72 a Lebanon. Hezbollah ta farmaki sansanonin Haifa da Tel Aviv yau.
Makaman Iran sun daki Tel Aviv bayan sun ratsa ta babbar garkuwar tsaron Isra'ila, watau Iron Dome. An kashe mace 1 yayin da Amurka ta farmaki Tehran da Qom.
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta yi wa Amurka barna bayan ta kai harin ramuwar gayya a kan wasu daga cikin sansanin sojojinta da ke Gabas ta Tsakiya.
Iran ta ce ba za ta yi zaman sulhu da Amurka ba yayin da yaki tsakaninsu ya shiga rana ta biyar. Isra'ila ta ce Iran na da karfin makaman linzami har yanzu.
Sojojin juyin juya halin Musulunci na Iran sun tabbatar da harba makamai masu linzami guda 40 kan Amurka da Isra'ila. Amurka ta ruguza hedkwatar IRGC.
Wasu Amurkawa da suka makale a kasashen Gabas ta Tsakiya na korafi, suna bukatar shugaba Donald Trump ya tallafa musu su koma gida bayan hare-haren Iran.
Gwamnatin Amurka ta saki sunaye da hotunan sojojin Amurka da Iran ta kashe a harin da ta kai musu a kasar Kuwait. 'Yan Amurka sun nuna damuwa tare da ta'aziyya.
Kasashen Duniya
Samu kari