![Hukumar NAHCON ta ba Alhazan Najeriya umarni yayin da suke shirin dawowa gida](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2c8dad5ad53bd151.jpeg?v=1)
Kasar Saudiya
![Hukumar NAHCON ta ba Alhazan Najeriya umarni yayin da suke shirin dawowa gida](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2c8dad5ad53bd151.jpeg?v=1)
![Tsananin zafi ya yi sanadiyyar rayuka 900, musulmai na cigiyar 'yan uwansu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9c19655bd2a109c0.jpeg?v=1)
![InnalilLahi: An samu wani Alhaji 'dan Najeriya ya sake rasuwa a Saudiyya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d17ca3c40d0eae93.jpeg?v=1)
![Ma'aikata na kuka, Abba Kabir ya juya kan mahajjatan Kano 3,121 a Saudiyya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d464031341188b66.jpeg?v=1)
!["Kun wahalar da alhazai, Gwamna ya ɗauki zafi yayin da ya yi barazana ga NAHCON](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1de26b7eefdac814.jpeg?v=1)
![Hajj 2024: Adadin Alhazan da suka rasu a Saudiya ya kai 19, wasu 17 sun bace](https://cdn.legit.ng/images/360x203/fc275a1dc105d03a.jpeg?v=1)
![Hajji 2024: Hukumomin Saudiyya sun kwamushe mutum 18 bisa karya dokar aikin Hajji](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9c19655bd2a109c0.jpeg?v=1)
Hukumomi sun bayyana kame wasu mutum 18 da aka ce mahajjatan bogi ne a daidai lokacin da suke shirin shiga birnin Saudiyya ana kwana biyu Arfa a kasar.
![Hajji 2024: Za a fassara huɗubar Arafah zuwa Hausa da wasu harsuna 19 na duniya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/149b42751458307e.jpeg?v=1)
Hukumomin kasar Saudiyya sun bayyana cewa za a fassara sakon da ke cikin huɗubar hawan Arafah ta bana zuwa harshen Hausa da wasu harsuna 19 na duniya.
![Miliyoyin musulmi za su fara hajji, harin Isra'ila ya hana mutanen Gaza zuwa Saudiyya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d17ca3c40d0eae93.jpeg?v=1)
Al'ummar musulmi sun kammala isa kasa mai tsarki yayin da a yau za a fara gudanar da aikin hajjin bana. Sai dai harin Isra'ila a a Gaza ya hana su zuwa Saudiyya.
![InnalilLahi: An shiga ɗimuwa bayan ƙarin rasuwar mahajjatan Najeriya 2 nan take a Makkah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d17ca3c40d0eae93.jpeg?v=1)
Hukumar alhazan jihar Kwara ta tabbatar da rasuwar karin mahajjata daga jihar guda biyu, Salman Muhammad Alade da Ayishat Shuaib Ologele bayan fama da jinya.
![Saudiyya ta fadi adadin mahajjatan bana, ta fadi damuwa 1 da za a fuskanta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/65a7a039b0f06aa6.jpeg?v=1)
Kasar Saudiyya ta bayyana cewa mahajjata 1,547,925 ne suka iso kasar domin aikin hajjin bana. Ma'aikatar lafiya ta shawarce su kan matsalar zafi a kasar.
![Saudiyya ta tsaurara tsaro, ta yi albishir ga mahajjata yayin da aikin Hajji zai kankama](https://cdn.legit.ng/images/190x107/86ff6b303c0f5fb2.jpeg?v=1)
Ministan harkokin cikin gida a kasar Saudiyya, Abdulaziz bin Saud ya bayyana cewa kasar ta shirya tsaf domin bada kariya ga mahajjata. Ya fadi haka ne a a jiya.
![Sanadin mutuwa da abubuwa 5 da ba a sani ba kan Mataimakin Shugaban kasar Malawi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3777234baa544ce3.jpeg?v=1)
Masu aikin ceto sun gano tarkacen jirgin da ya dauki mataimakin shugaban kasar Malawi,Saulos Chilima a dajin da ya yi hatsari a kasar, kuma an tabbatar da rasuwarsa.
![Duk da dokar hana masu ciki aikin Hajji, Hajiyar Najeriya ta haifi jaririn farko a Makkah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b6df0729e211500a.jpeg?v=1)
Hukumomin kasar Saudiyya sun tabbatar da cewa wata Hajiya daga jihar Borno ta haifi jariri namiji wanda aka sanyawa suna Muhammad yayin aikin hajji.
![Hajj: Najeriya ta kammala jigilar alhazanta zuwa kasa mai tsarki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cc1403c7cb188507.jpeg?v=1)
Hukumar kula da alhazai ta kasa (NAHCON) ta bayyana cewa na Shirin rage kwanakin da alhazan Najeriya ke yi a kasa mai tsarki bayan kammala aikin hajji.
Kasar Saudiya
Samu kari