Kasar Saudiya
Shugaba Trump ya dakatar da "Project Freedom" a ranar 7 ga Mayu, 2026, bayan Saudiyya ta hana Amurka amfani da sararin samaniyarta sakamakon rashin tuntuɓar juna.
Masu ruwa da tsaki a harkar jiragen sama sun fara gargadi kan tashin farashin man jiragen sama a Najeriya. Ana fargabar hakan zai shafi farashin aikin Hajji.
Daya daga cikin manyan kwamandojin Iran, Janar Majid Mousavi, ya gargadi masana’antun man fetur a yankin Gulf na iya zama cikin hari idan rikici ya sake ɓarkewa.
Ministan harkokin wajen kasa mai tsarki, Faisal bin Farhan Al Saud ya sami tattaunawa da wasu takwarorinsa na kasashen Gabas ta Tsakiya ciki har da Iran.
Kasashen UAE, Kuwait, da Bahrain sun fuskanci harin makaman Iran yau Laraba, 8 ga Afrilu, 2026, sa'o'i kadan bayan sanarwar tsagaita bude wuta yau.
Ofishin jakadancin Amurka a kasar Saudiyya ya gargadi Amurkawa kan zuwa aikin Hajjin bana na 2026 saboda yakin da Donald Trump ya kaddamar a Iran.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar IRGC da ke Iran ta ce ba za ta nade hannayenta tana kallon Amurka na luguden wuta a kan muhimman wurare a kasar ga.
Kasashen da musulmi suka fi rinjaye ciki har da Saudiyya da Masar sun nuna adawada dokar hukuncin kisa da Isra'ila ta amince da ita kan Falasdinawa.
Fadar White House ta bayyana cewa shugaban Amurka zai so kasashe Larabawa su biya shi makudan kudin da ya kashe a yaki da kasar Iran da ya kai hare-hare.
Kasar Saudiya
Samu kari