Kasar Saudiya
Hukumomin kasar Saudiyya sun bukaci a fita dubam jinjirin watan karamar Sallah, Shawwal daga ranar Laraba, 29 ga watan Ramadan daidai da 18 ga Maris, 2026.
Rahotanni da suka fito daga Saudiyya sun nuna cewa Iran ta kai farmaki kan jirgagen Amurka guda biyar da ke wani sansanin soja da sojojin Amurka ke cigaba da zama.
Ana ci gaba da musayar wuta tsakanin Iran, Amurka da Isra'ila, wannan matsala na iya yin tasiri da kawo tangarda ga ibadun musulumi a Ramadan, Umrah da Hajji.
Kasashe Musulmi da Larabawa takwas sun soki matakin Israel na rufe Masallacin Kudus a Jerusalem yayin Ramadan, suna gargadi kan tauye hakkin ibada.
Mai martaba Sarki Muhammadu Sanusi II ya sanya bakin rawani a ranar 20 ga watan Ramadan domin tunawa da nasarar Annabi Muhammad SAW ya bude Makkah.
Sanata Lindsey Graham ya abokan hulda da Amurka Gabas ta Tsakiya inda ya yi mamakin yadda suka ki taya ƙasarsa da Isra'ila yakar Iran a rikicin da ake yi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Iran ta tattauna da ta Turkiyya inda aka yi magana game da harin da aka kai kasar, a fara bincike don gano wanda ya kai harin.
Rundunar sojin Amurka ta sanar da rsuwar daya daga cikin dakarunta bayan hare-haren Iran sun jikkata shi a kasar Saudiyya. Nan gaba kadab za a fitar da sunan sojan.
A labarin nan, za a ji Saudiyya ta bayyana wanda zai fi asara idan Iran ta matsa da kai hare-hare zuwa ƙasashen Gabas ta Tsakiya a yankinta da Amurka da Isra'ila.
Kasar Saudiya
Samu kari