Kasar Saudiya
Saudiyya ta saki mahajjatan Najeriya uku da aka tsare bisa zargin safarar kwayoyi bayan NDLEA ta gano masu laifin a Kano. Sa bakin Tinubu ya tabbatar da sakin su.
Kasar Saudiyya ta kulla yarjejeniyar tsaro da Pakistan mai makaman nukiya bayan yawan hare haren Isra'ila a Gabas ta Tsakiya. Kasashen za su kare juna.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA), ta sanar da cewa hukumomi a Saudiyya sun sako maniyyatan Najeriya da aka tsare a kasar.
Kasashen Musulmi da Larabawa za su hadu a Qatar domin daukar mataki kan harin da Isra'ila ta kai Qatar. A ranar Litinin ne shugabannin za su hadu a Doha.
Kasar Saudiyya ta yi bayani kan wani karan abubuwa da aka ji a kusa da masallacin Annabi SAW a garin Madina. Saudiyya ta ce za a ji bayani daga hukumomi.
Shugaban Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi barazanar sake kai hari Qatar bayan ya kashe mutane a harin farko. Trump ya ce harin ba zai sake faruwa ba a gaba.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta bi duk matakan da suka dace domin gani mahajjacin Kanonda ya bata a Saudiyya yayin aikin hajji.
Farfesa Ibrahim Ahmad Maqari ya musanta rahoton da ake yadawa cewa na nada shi daya daga cikin limaman ka'abah inda ya jaddada cewa kwata-kwata ba gaskiya ba ne.
Shugaban Faransa Emmanuel Macron da Yariman Saudiyya, Muhammad bin Salman za su jagoranci nema wa Falasdinawan Gaza 'yanci a majalisar dinkin duniya.
Kasar Saudiya
Samu kari