Kasar Saudiya
Gwamnatin Saudiyya ta nada Sheikh Dr. Saliḥ bin Fawzan Al-Fawzan sabon mai fatawa a kasar. Tarihi ya nuna cewa an haifi Sheikh Fawzan a shekarar 1935.
Saudiyya ta kaddamar da aikin “King Salman Gate” don bai wa ‘yan Najeriya damar mallakar kadarori a Makkah tare da samar da ayyukan yi 300,000 nan da 2036.
Hukumar NAHCON ta fara kokarin rage kudin aikin Hajjin bana na 2026. Kasar Saudiyya ta rage adadin kujerun Najeriya daga 95,000 zuwa 66,910 a 2026.
Hukumomin Saudiyya sum fitar da ka'idojin da kowane maniyyaci zai cika au game da lafiya kafin a bari ya shiga kasa mai tsarki yayin aikin hajjin 2026.
Hukumomin Saudiyya sun tabbatar da rasuwar Sheikh Bashir Bin Ahmed Siddiq, daya daga cikin manyan malaman da ke koyarwa da Alkur'ani a masallacin Annabi SAW.
Hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta sanar da rage kudin kujerar aikin Hajjin 2025 da kusan N200,000 a kan abin da suka biya a 2025. Za a inganat aikin hajjin bana.
An samu rahoto cewa Sheikh Dr Saleh bin Humaid ya zama sabon Grand Mufti na Saudiyya bayan rasuwar Sheikh Abdulaziz al-Sheikh. Ana jiran tabbaci daga masarauta.
Hukumomin Saudiyya sun sanar da rasuwar Sheikh Abdulaziz bin Abdullah Al Sheikh da ya ke shugaban malaman Saudiyya kuma tsohon limamin Arafa na shekara 34.
Saudiyya ta saki mahajjatan Najeriya uku da aka tsare bisa zargin safarar kwayoyi bayan NDLEA ta gano masu laifin a Kano. Sa bakin Tinubu ya tabbatar da sakin su.
Kasar Saudiya
Samu kari