Kasar Saudiya
Kasar Saudiyya ta umarci jami'an diflomasiyyar Iran su fice cikin awa 24 bayan zargin kai hare-hare. Wannan ya kara dagula rikicin Amurka da Isra'ila da Iran.
Kasashen Larabawa ciki har da Saudiyya da Turkiyya sun yi Allah wadai da harin kasar Isra’ila kan Syria, suna kira ga duniya ta dauki matakin gaggawa.
Ma’aikatar harkokin wajen Rasha ta gayyaci jakadan Isra’ila Oded Joseph domin bayani kan harin da ya jikkata ‘yan jaridar RT a Lebanon wanda ya jawo magana.
Amurka ta amince da yarjejeniyar sayar da makamai na dala biliyan 16.5 ga Hadaddiyar Daular Larabawa, Kuwait da Jordan yayin da rikici da Iran ke kara tsananta.
A labarin nan, za a ji Iran ta yi tir da shirun da Majalisar Dinkin Duniya ta yi , ta zuba ido Isra'ila da Amurka na kashe manyan jami'an kasarta.
Ministan harkokin wajen Saudiyya, Faisal bin Farhan Al Saud ya yi magana kan harin da Iran ta kai Riyadh ana tsaka da taron ministocin kasashen Musulmi da Larabawa.
Hukumomin Saudiyya sun tabbatar sa cewa ba a ga jinjirin watan Shawwal ba yau Laraba, bisa haka za a cika azumi 30 sannan a yi Karamar Sallah ranar Juma'a.
Kasashen Musulmi za su yi taron gaggawa a kasar Saudiyya bayan yakin Iran da Amurka/Isra'ila ya ki tsaya a mako na uku. Za su yi taro a birnin Riyadh ranar Laraba.
A labarin nan, za a ji cewa dubun wani dan leken asiri da keyi wa Isra'ila aiki a Iran ya shiga hannun mahukunta, an aika shi barzahu ana tsaka da yaƙi.
Kasar Saudiya
Samu kari