Karatun Ilimi
Gwamnatin Najeriya ta saki cikakken jerin sababbin darussan makarantun sakandare da za su fara aiki a watan Satumba na 2025. Darussan sun hada da Python.
FG ta gabatar da sabon kundin karatu ga firamare, sakandare da fasaha domin rage yawan darussa, ƙara inganci da inganta sakamakon ɗalibai a Najeriya.
Wata matashiya yar Najeriya ta samu lambar yabo da kyaututtuka da dama bayan ta kammala karatu da sakamako mai daraja ta farko a jami'ar kasar India.
Wata dalibar ‘yar shekarar karshe a Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kogi ta mutu a asibiti lokacin da ake kokarin raba ta da ciki wanda ya kai har na wata shida.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kaduna ta samo rancen $25.35m daga kasar Kuwait a wani yunkuri da tabbatar da yaran jihar sun samu zuwa makaranta.
Gwamna Namadi ya ayyana dokar ta-baci a bangaren ilimi a Jigawa bayan da aka gano yara 8 cikin 10 ba su iya karatu ko rubutu ba. Ya dauki malamai 10,000 aiiki.
Gwamnatin tarayya ta sanar da rufe kwalejoji 22 na bogi da ba su da rajista da gwamnatin tarayya. Hakan na cikin kokarin yaki da takardun bogi a fadin Najeriya.
Gwamnatin Najeriya za ta fara ba iyaye tallafin kudi domin mayar da yara makaranta. An bayyana shirin karin kudin tallafin karatu ga dalibai a matakai daban daban
Dan majalisar tarayya da ke wakiltar mazabar Argungu/Augiea a jihar Kebbi, Hon. Sani Yakubu Noma, ya tallafawa dalibai fiye da 308 da kudin makaranta.
Karatun Ilimi
Samu kari