Karatun Ilimi
Jami’ar jihar Kwara ta kori dalibai 175 bisa laifuffukan da suka hada da satar jarrabawa, cin zarafi, damfara, shiga haramtattun kungiyoyi da mallakar bindiga.
Hukumar kula da asusun bayar da lamunin karatu ta kasa (NELFUND) ta bayyana cewa dalibai daga makarantu mallakar jihohin kasar nan 36 za su samu lamunin karatu.
Kakakin Majalisar jihar Lagos, Mudashiru Obasa ya magantu kan yiwuwar samar da dokar hana barace-barace a jihar domin ba gwamnatin ikon daukar matakai.
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu (JAMB) ta bayyana cewa ta gano dubannan matasan kasar nan da ke karyar sun kammala manyan makarantu.
Hukumar kula da asusun ba dalibai rancen kudin karatu NELFund ta ce ana sa ran daliban kasar nan akalla 250,000 zuwa 300,000 ne za su nemi lamunin karatu.
Hukumar jami'ar kimiyya da fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil sun shiga tsilla-tsilla bayan kamfanin rarraba hasken wuta, KEDCO ya yanke masu wuta.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya ci gaba da karaunsa na digiri na uku a jami'ar Uyo, ya buƙaci matasa su tashi tsaye su nemi abin dogaro da kai.
Gwamnatin Jigawa ta fara ɗaukar matakan yadda za ta sayi jami'ar Khadojah ta dawo hannun gwamnatin jihar domin faɗaɗa hanyoyin neman ilimi ga al'umma.
Kungiyar malaman jami’a da aka fi sani da ASUU, ta jawo hankalin jama’a game da abin da ke faruwa a jami’ar SAZU, ana barin makarantar saboda rashin tsarin fansho.
Karatun Ilimi
Samu kari