Jihar Kaduna
Tinubu ya ziyarci gidan marigayi Buhari a Kaduna, ya yi alkawarin dorawa daga inda Buhari ya tsaya. Aisha Buhari ta yi godiya ga Tinubu tare da addu’o’i ga Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kai ziyara ga iyalan marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a gidansa da ke jihar Kaduna yau Juma'a.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauka a birnin Kaduna da ke Arewa maso Yammacin Najeirya domin halartar daura auren dan Sanata Abdul'Aziz Yari.
Rahoton kwamitin da gwamnatin Filato ta kafa ya nuna cewa daga jihohin Kaduna, Bauchi, Taraba da Nasarawa ake kai hare hare ana kashe mutane a jihar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai gana da Aisha Buhari da sauran iyalan Muhammadu Buhari yayin da zai je Kaduna auren dan Abdulaziz Yari ranar Juma'a.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin jihar Kaduna ta dauki alkawarin kammala dukkanin tsofaffin ayyuka a jihar kafin karshen mulkin Uba Sani a 2027.
Hukumar NiMet, ta fitar da hasashen ruwan sama da zai sauka a ranar Laraba, 17 ga Satumba, 2025, inda ta ce jihohi 13 na Arewa za su samu ruwan daga safe zuwa dare.
Wani kusa a jam'iyyar APC ta jihar Kaduna, ya yabawa Gwamna Uba Sani, ya bayyana cewa ko kadan ba ya barci don neman sauke nauyin da aka dora masa.
Wani magidanci, Mista Ishaku Joseph ya maka saurayin diyarsa, Yunana Zock a kotu jam tuhumar kwashe kudin gadon matarsa, wacce ta bar duniya kwanakin baya.
Jihar Kaduna
Samu kari