Jihar Kaduna
Awanni bayan sun kubuta, wasu daga cikin kiristocin da aka sace a garin Kurmin Wali a Kaduna sun ce dun sha azaba matuka a hannun masu garkuwa da mutane.
Masu ibada da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Kaduna sun shaki iskar 'yanci. Sun bayyana halin da suka shiga yayin da suke tsare a hannun tsagerun.
Rahotanni daga Kurmin Wali sun tabbatar da cewa mutanen da yan bindiga suka yi garkuwa da su daga coci uku sun shaki iskar yanci a daren jiya Laraba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kaduna ya kaddamar da aikin wani titi da jama'a suka dade suna fatan a yi masu na tsawon kusan shekaru 45.
An yi jana'izar fitaccen malamin musulunci, Sheikh Khalifa Usman Kusfa wanda aka fi sani da Rigi-Rigi a gidansa da ke Zaria a jihar Kaduna ranar Litinin.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima, ya je kaddamar da wank muhimmim aiki a jihar Kaduna. Ya ya yabawa Gwamna Uba Sani kan salon jagorancinsa.
Matar Sheikh Usman Kusfa, wanda aka fi sani da Sheikh Rigi-Rigi ta bayyana cewa mjinsu ya dade ba shi da lafiya amma bai kwanta a asibiti ba sai daga baya.
Sheikh Khalifa Usman Kusfa (Rigi-rigi) ya rasu a Kaduna; za a yi jana'izarsa a Zaria a yau 2 ga Fabrairu, 2026. Duniya ta yi rashin babban malami mai son Annabi.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Usman Kusfa Zariya ya rasu bayan fama da doguwar jinya a Kaduna. Malamin ya shahara da wa'azi a kafafen sadarwa.
Jihar Kaduna
Samu kari