Jihar Kaduna
A labarinn nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kaduna ya sha a lokacin da jami'ai suka yi niyyar kama shi bayan masoyansu sun shiga tsakani a ranar Alhamis.
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta yi martani kan rahotannin da ke cewa 'yan ta'adda sun yi garkuwa da daya daga cikin mambobinta. Ta ce labarin kanzon kurege ne.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa rikicin duniya da mai rai ake kuma zai cigaba da fafatawa a siyasa har sai sun kifar da Bola Tinubu.
Gwamnatin Tarayya ta kasa gabatar da umarnin kotu kan tsare Sheikh Sani Abdulkadir Zaria da ake zargi da shirin juyin mulki, kotun ta dage shari'a zuwa Juma'a.
Lauyan tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya tabbatar da cewa mai gidansa zai amsa gayyatar hukumar EFCC ranar Litinin, 16 ga watan Fabrairu, 2026.
Tsohon gwamnan Kaduna kuma jagoran jam'iyyar adawa ta ADC, Malam Nasir El-Rufa'i ya yi ikirarin cewa nan gaba kadan za a iya kama shi a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya yi jawabi a kan zargin siyasar uban gida a tsakaninsa da Uba Sani, da sabanin Abba da Kwankwaso.
A labarin nan, xs a ji yadda tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi zargin cewa Shugaban majalisar dattawa na kawo natsala a dokar zabe.
Gwamnatin jihar Kaduna, karkashin gwamna Uba Sani ta bukaci malamai da su mayar da habkali kan zaman lafiya a tafsir din Ramadan na shekarar 2026.
Jihar Kaduna
Samu kari