Jihar Kaduna
Kungiyar Amnesty International ta yi zargin cewa an DSS ta kama wani matashi a Kaduna ranar Juma'a kan zargin magana a kan yakin da Iran ke yi da Amurka da Isra'ila.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar ICPC ta samo sabon umarnin kotu da zai ba ta damar ci gaba da binciken Nasir El-Rufa'i a tsare na kusan mako biyu.
A labarin nan, za a ji cewa Lauyan Nasir El-Rufa'i ya yi magana bayan wani rahoto da aka danganta da jami'in ICPC na gano kadarorin tsohon gwamna a Masar,
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da masu barnatar da dukiyar kasa, ICPC ta fara bin diddigin wasu kadarori a kasar waje da aka ce na da alaka da El-Rufa'i.
Shugaban Majalisar Wakilan Najeriya, Tajudeen Abbas, ya bayyana jimaminsa kan rasuwar Mataimakin Shugaban Ma’aikatansa, Dunkwu Nnamdi, mai shekara 54.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode, ya bayyana dalilin hana Nasir El-Rufai mukamin minista, yana zargin aikata rusau da take hakkin jama’a.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce Yajuju da Majuju sun riga sun bayyana a doron duniya suna kashe mutane a kasashe daban-daban.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da rashawa mai zaman kanta a Najeriya, ICPC ta fitar da jerin abubuwan da ta kwato daga gida Nasir El-Rufa'i.
HajiyaHadiza Isma, matar tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ta ce jami'an ICPC ba su bayyana wasu daga cikin kayan da suka kwaso daga gidansu na Abuja ba.
Jihar Kaduna
Samu kari