Jihar Kaduna
Hadimin tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya ce idanuwan shi sun kumbura suna masa kaikayi amma an hana shi ganawa da likita duk da umarnin da kotu ta bayar.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC a jihar Kaduna na dab da fuskantar gagarumar matsala bayan kammala zaben fitar da gwani na zabukan 2027.
Waus miyagun 'yan bindiga sun kashe mutum guda tare da sace masallata da dama a wani kazamin hari da suka kai masallaci ana cikin sallah a jihar Kaduna.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta sake koma wa kotu da sababbin tuhume-tuhume a kan Tukur Mamu da ake zargi da hada kai da 'yan Boko Haram.
Dan tsohon gwamnan Kaduna, Bello El-Rufai ya lashe tikitin kujerar majalisar wakilai ta ADC mai wakiltar Kaduna North ba tare da hamayya ba bayan samun ƙuri'u 7,727.
Isah Ashiru Kudan daga Kaduna ya samu tikitin takarar gwamna a jihar karkashin ADC bayan zaben fitar da gwani da aka gudanar a dukkan kananan hukumomi.
A labarin nan za a ji cewa fitaccen malami, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bayyana bukatar gwamnati na ta sake tsarin yaki da ta'addanci a Najeriya.
FRSC ta shawarci matafiya su sauya hanyar da suke bi daga Abuja zuwa Kaduna yayin da aka samu cunkoso a tsakanin Nasarawa da Azaga, daga Katari zuwa Jere.
A labarin nan za a i cewa Sheukh Ahmad Mahmud Gumi da ya shahara wajen neman a yi sulhu da yan bindiga a Najeriya ya bayyana cewa ana yi masa kazafi.
Jihar Kaduna
Samu kari