Jihar Kaduna
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Bangaren gwamnatin tarayya na ci gaba da gabatar da shaidu a shari'ar da ake tuhumar Malam Nasir El-Rufai da kutse a wayar NSA Nuhu Ribdu a kotun tarayya.
Dakarun Najeriya sun kashe 'yan bindiga masu garkuwa da mutane a jihar Kaduna bayan wani farmaki da suka kai. Sojojin sun yi nasarar cafke mutane huɗu a Kaduna.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta yi Allah wadai da kona wata malamar Islamiyya da aka yi a jihar Maraba Jos a jihar Kaduna kan zargin ta da satar yara.
Tsofaffin hafsoshin soja da abokan marigayi marigayi Janar Rabe Abubakar mai ritaya sun bukaci a yi garambawul ga tsarin tsaro bayan mutuwarsa a hannun ‘yan bindiga.
Tsohon gwamnan mulkin soja na jihar Kaduna, Kanal Abubakar Dangiwa Umar, mai ritaya ya rubuta budaddiyar wasika ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Babbar kotun tarayya da ke Kaduna ta dage sauraron shari’ar tsohon gwamna Nasir El-Rufai bayan wasu da ake kara tare da shi sun kasa zuwa zaman kotun.
Duk da jami'an tsaro sun kawo Malam Nasir El-Fufai gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja, an dage saurron shari'ar zuwa karshen watan Yuni, 2026.
A labarin nan, za a ji iyalan tsohon babban jami'in soja, Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya sun nuna shakku game da hanyar da aka bi wajen karbo gawar mahaifinsu.
Jihar Kaduna
Samu kari