Jihar Kaduna
A labarin nan, za a ji cewa Mai shari'a Justice Diruis Khobo ya kuma hana belin tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i, zai ci gaba da zama a hannun ICPC.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a yi bincike kan kashe malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka yi a jihar Kaduna. Ya nemi a ba da diyya.
Sarkin Zazzau Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli ya yi kira da a rage kashe kudin yayin bukukuwa, musamman anko da kwalliyar da amare ke yi. Ya ce a rika taimakon talakawa.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Hukumar tsaro ta farin kaya, DSS ta saki Nura Idris bayan bincike ya tabbatar ba shi da alaka da Boko Haram, tare da ba shi tallafin Naira miliyan uku.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya yi tsokaci kan matslalar rashin tsaro. Uba Sani ya ce 'yan bindiga bai kamata su sake sake samun damar rayuwa ba.
Ustazai da ke koyarwa a Islamiyya sun haɗawa a iyalan malamar Islamiyya da aka kashe a Kaduna tallafin kudi sama da N270,000. Mijin Ummulkhairi ne ya karbi kudin.
ICPC ta gurfanar da Nasir El-Rufai da wasu mutane biyar kan tuhume-tuhume 11 da suka shafi zargin cin hanci da kwangilar CCTV ta N8.68bn a Kaduna.
Jihar Kaduna
Samu kari