Jihar Kaduna
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya aika da sako ga 'yan Najeriya kafin ya amsa gayyatar hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar Kaduna ta Arewa, Mohammed Bello El-Rufai, ya fito ya yi magana kan ci gaba da tsare mahaifinsa da hukumar ICPC ke ci gaba da yi.
A labarin nan za a ji hukumar ICPC ta sanar da gano wadansu na'urori da ta ce ana amfani da su wajen kutsen wayar Mashawarcin Shugaban kasa kan tsaro, Nuhu Ribadu.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun shiga wani masallaci sun yi harbi da bindiga ana sallar tarawihi. 'Yan ta'addan sun sace maza da mata 6 a masallacin.
Wani Fasto mai kira zuwa ga addinin Kirista, Usman Ibrahim ya karbi addinin Musulunci a hannun Baban Chinedu da Adam Ashaka a wajen Sheikh Ahmad Gumi a Kaduna
Rahotanni sun nuna cewa wuta ta kama a wasu sassan fadar Mai Martaba Sarkin Jema'a da ke garin Kafanchan a jihar Kaduna, an fara kokarin kashe wutar
Wasu masu zanga-zanga sun fito kan tituna a jihar Kaduna. Masu zanga-zangar sun bukaci a binciki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai.
Yan Najeriya sun yi ta surutai bayan bidiyon Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, yana ture Usman Ododo yayin ganawar gwamnonin da Bola Tinubu a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta sanar da dalilan da suka hana ta gurfanar da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i gaban kotu.
Jihar Kaduna
Samu kari