Jihar Kaduna
Attajiri lamba daya a Afirka kuma shugaban Dangote Group, Alhaji Aliko Dangote ya nemi Kailani Mohammed ya nemi afuwarsa cikin kwanaki bakwai ko su hadu a kotu.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi wa malaman makaranta babban gata. Gwamna Uba Sani ya tsawaita lokacin da za su yi ritayasu daga shekara 60.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya ce talauci, yaɗa bayanan ƙarya da wasu matsaloli biyu na ƙara rashin tsaro a Arewa. Ya nemi haɗin gwiwa da gyaran mulki.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi gargadi game da yayata sunan tsohon Shugaban Kasa, Marigayi Muhammadu Buhari.
Wani jirgin sama na masu kudi da ya taso daga Kaduna ya yi hatsari a filin jirgin Owerri bayan ya samu matsala a sararin samaniya, NSIB ta ce babu asarar rai.
Kungiyar Amnesty International ta soki gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, tana zargin an samu take hakkin ɗan Adam da kisa daga 2015 zuwa 2023.
Matar marigayi Muhammadu Buhari ta ce za ta cigaba da zama ba tare da aure ba bayan rasuwar Buhari. Aisha Buhari ta fadi abubuwan da za ta cigaba da yi a rayuwa.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya jagoranci tagawa zuwa ziyarar ta'aziyya gidan Sheikh Dahiru Usman Bauchi, ya yi alkawarin ci gaba da ayyyukan alherin marigayin.
Malamin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya ce karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya taka rawar gani wajen samar da tsaro a jihar Zamfara.
Jihar Kaduna
Samu kari