Jihar Kaduna
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen lauya Malcolm Omirhobo ya tanka wa shahararren Malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi kan batun kiransa dan ta'adda.
Gwamnatin Kaduna ta ce ta ceto mutane 500 daga hannun ‘yan bindiga ba tare da biyan kudin fansa ko amfani da karfin makami ba. Kwamishina ya yi bayani.
A wannan labari, za a ji yadda Abba Kyari, dakataccen dan sandan da hukumar NDLEA ke shari'a da shi ya tsaya kai da fata a kan cewa ba shi da wasu boyayyun kadarori.
Gwamnatin tarayya ta shirya taron NCAFS karo na 47 a jihar Kaduna domin habaka noma a Najeriya da rage dogaro da shigo da abinci daga kasashen waje.
Malamin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya bukaci Shugaba Tinubu ya dauki mataki kan barazanar Donald Trump ga Najeriya, yana kiran hakan cin mutuncin kasa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa sauya shekar da yan siyasa ke yi zuwa APC na kara nuna yadda jama'a suka karbi jam'iyya mai mulkin kasa.
Sanata Sunday Katung mai wakiltar Kaduna ta Kudu ya sanar da sauya sheka daga PDP zuwa APC, ya yana wa Gwamna Uba Sani da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Cocin HEKAN a Kaduna ya tabbatar da cewa an kashe Fasto Yahaya Kambasiya tare da sace mutane sama da 20 a wani sabon harin da ’yan bindiga suka kai a Jihar Kaduna.
Wata kungiyar malamai karkashin Concerned Ulama of Sunnah ta shigar da korafi kan Usman Dangungun da Shehu Mansur Kaduna kan zargin batanci ga Annabi SAW.
Jihar Kaduna
Samu kari