Jihar Kaduna
Wutar lantarki ta ɗauke a Najeriya biyo bayan durƙushewar tushen wutar a ranar Litinin, inda samar da wuta ya ragu daga 2,052MW zuwa 139MW cikin sa'a ɗaya kacal.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya sanya hannu kan kasafin kudin shekarar 2026. Uba Sani ya kafa tarihi inda ya ware kudade masu kauri ga mazabun jihar.
Babban malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Abbakar Gumi ya maka wasu masu amfani da Facebook a gaban kotu kan abin da ya kira zubar masa da mutumci.
A labarin nan, za a ji 'dan majalisar Kaduna ya Arewa, Bello El-Rufa'i ya bayyana dalilin sake fitar da kudi domin daliban Kaduna da ke karatu a KADPOLY.
Attajiri lamba daya a Afirka kuma shugaban Dangote Group, Alhaji Aliko Dangote ya nemi Kailani Mohammed ya nemi afuwarsa cikin kwanaki bakwai ko su hadu a kotu.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi wa malaman makaranta babban gata. Gwamna Uba Sani ya tsawaita lokacin da za su yi ritayasu daga shekara 60.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya ce talauci, yaɗa bayanan ƙarya da wasu matsaloli biyu na ƙara rashin tsaro a Arewa. Ya nemi haɗin gwiwa da gyaran mulki.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi gargadi game da yayata sunan tsohon Shugaban Kasa, Marigayi Muhammadu Buhari.
Wani jirgin sama na masu kudi da ya taso daga Kaduna ya yi hatsari a filin jirgin Owerri bayan ya samu matsala a sararin samaniya, NSIB ta ce babu asarar rai.
Jihar Kaduna
Samu kari