Jihar Kaduna
Rahotanni daga yankin karamar hukumar Kauru sun nuna cewawaus mahara sun sheke mutane 3, sun sace Rabaran Nathaniel Asuwaye tare da wasu mutane 10.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi abin da ba a saba gani ba a Fadar Shugaban kasa idan an yi baki, ya bar wurin zamansa.
Shugaba Tinubu da Gwamna Uba Sani sun gana a Villa bayan ɗaurin auren ƴaƴan Matawalle; ganawar ta zo ne bayan sako wasu masu ibada da aka sace a Kaduna.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun sace wani babban limamin masallacin Juma'a yayin harin da suka kai.
Awanni bayan sun kubuta, wasu daga cikin kiristocin da aka sace a garin Kurmin Wali a Kaduna sun ce dun sha azaba matuka a hannun masu garkuwa da mutane.
Masu ibada da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Kaduna sun shaki iskar 'yanci. Sun bayyana halin da suka shiga yayin da suke tsare a hannun tsagerun.
Rahotanni daga Kurmin Wali sun tabbatar da cewa mutanen da yan bindiga suka yi garkuwa da su daga coci uku sun shaki iskar yanci a daren jiya Laraba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kaduna ya kaddamar da aikin wani titi da jama'a suka dade suna fatan a yi masu na tsawon kusan shekaru 45.
An yi jana'izar fitaccen malamin musulunci, Sheikh Khalifa Usman Kusfa wanda aka fi sani da Rigi-Rigi a gidansa da ke Zaria a jihar Kaduna ranar Litinin.
Jihar Kaduna
Samu kari