Jihar Kaduna
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kaduna ta yi rashin hadimin Gwamna Uba Sani bayan ya sauya sheka tare da barin jam'iyya mai mulki ta APC.
Jagoran jam'iyyar ADC a Najeriya, Peter Obi ya ce hukumomi sun kama wani mutum da ya ce malamin addini ne a jihar Kaduna bayan ya karbe shi raar Lahadi.
A labarin nan, za a ji cewa mutum daukaka kara ta yanke hukunci game da ƙorafin tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i a kan majalisar dokokin jiharsa.
Jirgin kasan da ke jigilar fasinjoji a hanyar Abuja zuwa Kaduna ya gamu da hadari. Hukumomi sun fitar da bayanai kan hadarin da ya auku a ranar Litinin.
Sheikh Sanusi Khalil ya bayyana 'shirin' da aka ware N500bn don jawo hankalin malaman addini da sarakuna a zaben 2027, yana jaddada bambancin Musulmi da Kiristoci.
A labarin nan, za a ji vewa iyalan tsohon gwamnan Kaduna sun bayyana cewa babu kamshin gaskiya a tattare da zargin da ICPC ke yi wa Nasir El-Rufa'i.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuka ta amince da bukatar da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta nema a shari'ar ta da Nasir El-Rufai.
Kungiyar Amnesty International ta yi zargin cewa an DSS ta kama wani matashi a Kaduna ranar Juma'a kan zargin magana a kan yakin da Iran ke yi da Amurka da Isra'ila.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar ICPC ta samo sabon umarnin kotu da zai ba ta damar ci gaba da binciken Nasir El-Rufa'i a tsare na kusan mako biyu.
Jihar Kaduna
Samu kari