Jihar Kaduna
Mataimaki shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya ziyarci jihar Kaduna daurin auren jikar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari tare da gwamna Uba Sani.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon hadimin Shugaban Kasa, Reno Omokri ya ja tawaga domin tabbatar da tsaron da aka samu a hanyar Abuja zuwa Kaduna.
Sanata Usman ya yi nuni da cewa, bisa ga Sashe na 7 na Dokar Rome Statute, Gwamna Uba Sani ya aikata“laifuffukan yaƙar ɗan adam,” musamman azabtar da 'yan adawa.
Rundunar yan sanda reshen jihar Kaduna ta aika sakon gayyata ga Sanata Lawan Adamu (LA) bisa zargi yi wa rayuwar gwamna Uba Sani barazana da kuma shirga masa karya.
A labarin nan, za a ji cewa kuniyar kwadago ta kasa, NLC ta bayyana jin dadin yadda gwamna Uba Sani ya fara gyara kuskuren Nasir El-Rufa’i a Kaduna.
Wasu rahotanni a jihar Kaduna sun tabbatar da mutuwar sanannen ɗan daba, Habu Dan Damisa abin da ya jawo da martani daban-daban da maganganu a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa dan takarar gwamnan jihar Kaduna a karkashin jam'iyyar PDP, Alhaji Isa Ashiru ya gamu da matsala daga makusancinsa da ya sauya sheka.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce ya dawo siyasa ne domin korar azzalumai ba wai domin tsayawa takara a zaben 2027 ba, ya nemi a yi katin zabe.
A labarin nan, za a ji yadda tsautsayi ya fada kan wata baiwar Allah, yaranta biyu da jikarta gida a Zariya bayan mamakon ruwan sama da ya jawo rushewar wani gini.
Jihar Kaduna
Samu kari