Jihar Kaduna
Dan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Bashir El-Rufai, ya yi martani ga Gwamna Uba Sani bayan ya yi ta'aziyyar rasuwar Hajiya Umma El-Rufai wadda ta rasu.
Bayan rasuwar mahaifiyar Malam Nasir El-Rufai, ɗan tsohon gwamnan, Bashir El-Rufai, ya sanar da cewa hukumomin da suke tsare da mahaifinsa sun sake shi.
A zantawarsa da Legit Hausa, Barista Bashir Muhammad Bello ya fayyace abin da doka tace game da bada belin gaggawa ga El-Rufai don ya halarci jana'izar mahaifiyarsa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya yi babban rashi a rayuwarsa. Mahaifiyar tsohon gwamnan na Kaduna ta riga mu gidan gaskiya.
Yayin da wasu ke yada jita-jitar mutuwar Sheikh Sani Abdulkadir Khalifa Zaria, Iyalansa sun ce ba su san halin da yake ciki ba tun bayan cafke shi.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake samun amincewa wasu daga cikin yan jam'iyyar, musamman daga Arewacin Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa wasu daga cikin wakilan APC da suka taso daga jihar Katsina zuwa Kaduna sun gamu da iftila'in hadarin mota, an rasa rai.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta hango kuskuren da Nasir El-Rufa'i ya yi a shari'ar neman diyya a kan zargin ICPC da keta masa hakkinsa na dan adam
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisar tarayya mai wakiltar Kaduna ta Arewa, Bello El-Rufa'i ya jinjina kokarin Sanatan da ya so zuwa gurin mahaifinsa a kotu.
Jihar Kaduna
Samu kari