Jirgin Sama
Ministan harkar jiragen sama ya yi barazanar tsige shugabanni kafin ya rasa kujerarsa ganin Bola Ahmed Tinubu ya taso Ministoci da duk wanda aka ba mukami a gaba.
Hukumar Bincike ta Najeriya (NSIB) tana bincike kan hatsarin jirgin sama da ya afku a filin jirgin saman Ibadan, dauke da minstan wutar lantarki, Adebayo Adelabu.
Rahotanni sun bayyana cewa wani jirgin sama ya gamu da matsala a filin sauka da tashin jiragen sama da ke Ibadan, babban birrnin jihar Oyo ranar Jumu'a daddare.
Za a ji cewa Fadar shugaban kasa ta fitar da jawabi na musamman a sakamakon surutan da jama’a su ka rika yi a kan sayen jirgin ruwa da za ayi kasafin 2023.
Najeriya ta dage wajen ganin yadda za a kawo karshen 'yan bindiga. Gwamnatin Bola Tinubu na shirin gaggauta karbo jirgin sojojin yaki daga kasar Turkiyya.
Yadda ake kukan tashin man fetur, haka komai ya tashi, Man Jet A1 ko ATF da ake amfani da su a jiragen sama sun yi tsada, ‘yan kasuwa su na sayen lita a kan N1000
An shiga jimamin rashin Sanata Doug Larsen mai wakiltar Dakota ta Arewa a majalisar dattawan Amurka bayan ya gamu da mummunan hatsarin jirgin sama.
Hankali ya tashi da aka ji kara a cikin injin jirgin saman Bombadier Global Express 6000 a MMIA. Gwamnan jihar Osun ya na cikin jirgin da ya samu cikas a Legas.
Wani jirgin saman kamfanin sufurin jiragen sama United Nigeria Airlines ya sauka daga kan titinsa yayin da ya sauka a filin jirgin Murtala Muhammad jihar Legas.
Jirgin Sama
Samu kari