Jirgin Sama
A labarin nan, za a ji cewa wata baiwar Allah mai suna Maryam Hussaini Abdullahi ta gamu da iftila'in alakanta jakarta da tulin wiwi a kasar Saudiyya.
Hukumar NCAA ta tabbatar da cewa fasinjoji 58 ba su samu damar shiga jirgin Birtish Airways da ya tashi daga Abuja zuwa Landan ba saboda matsalar kofa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi ta'aziyyar rasuwar ministoci 2 da wasu mutum 6 a hatsarin jirgin saman da ya auku a Ghana, ya roki Allah Ya masu rahama.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa mambobi biyu na gwamnatin Ghana sun rasu bayan hatsarin jirgi ya afku a yankin Ashanti da ke Kudancin kasar.
A labarin nan, za a gano yawan kudin da gwamantin Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ta kashe wajen gyaran jiragen shugaban kasa kasa da shekaru biyu a mulkinsa.
Haɗakar jam'iyyun adawa da suka haɗe a ADC sun bayyana takaicin yadda gwamnati ta ajiye muhimman ayyuka domin gyaran filin jirgin Legas a kan sama da 712bn.
Ministan sufurin jiragen saman Najeriya, Festus Keyamo ya bayyana cewa daga kudin tallafin mai za a kashe N712bn domin gyara filin jirgin saman Legas.
A labarin nan, za a ji yadda majalisar zartarwa ta kasa ta amince da sama da Naira biliyan 712 domin gyare-gyaren da ba a taɓa irinsa ba a filin jirgin kasar nan.
Jirgin sojin Venezuela ya fadi da ‘yan ƙabilar Yanomami a Amazon, kwanaki kafin hatsarin jirgi a Rasha da na Bangladesh, inda akalla mutane 300 suka mutu gaba ɗaya.
Jirgin Sama
Samu kari