Jirgin Sama
Wani jirgin sama dauke da fasinjoji ya gamu da hatsari a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu Kano. An yi kokarin ceto mutanen da ke cikinsa.
Shugabannin kasashen AES da suka hada da Mali, Nijar, Burkina Faso sun bayyana cewa za su harbo duk wani jirgin da ya keta sararin samaniyarsu bayan rike na Najeriya
Sojojin Najeriya biyu sun tsira lafiya bayan sun yi hatsari a jihar Niger wanda ya faru da jirgin, bayan matsala da ta taso jim kaɗan da tashin jirgin a Kainji.
Rahotanni daga jihar Neja sun nuna cewa wani jirgin sama da rundunar sojin saman Najeriya ya gamu da hatsari da yammacin yau Asabar, babu wanda ya rasa ransa.
A labarin nan, za a ji cewa jirgin saman gwamantin Najeriya da aka saka a kasuwa kimanin watanni biyar da suka gabata ya yi kwantai, an janye shi daga kasuwa.
Marigayi Alhaji Muhammad Adamu Dan Kano, wanda ya kafa kamfanin sufurin jiragen sama na Kabo Air ya shiga sahun wadanda gwamnatin Tinubu za ta karrama.
Sojojin Turkiyya 20 sun mutu bayan jirgin C-130 Hercules ya yi hatsari a Georgia. Shugaba Erdogan ya tabbatar da cewa an fara bincike don gano dalilin hatsarin
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bukaci ma'aikatan Amurka masu kula da tashin jiragen sama su dawo aiki nan take. Ya yi barazanar rage musu albashi ko sauya su.
Rufe gwamnatin Amurka ya jefa kasar a cikin matsalar tashin jiragen sama. A ranar Lahadi kadai sama da jirage 10,000 ne suka gaza tashi a filayen jiragen Amurka.
Jirgin Sama
Samu kari