Jirgin Sama
Sojojin Najeriya biyu sun tsira lafiya bayan sun yi hatsari a jihar Niger wanda ya faru da jirgin, bayan matsala da ta taso jim kaɗan da tashin jirgin a Kainji.
Rahotanni daga jihar Neja sun nuna cewa wani jirgin sama da rundunar sojin saman Najeriya ya gamu da hatsari da yammacin yau Asabar, babu wanda ya rasa ransa.
A labarin nan, za a ji cewa jirgin saman gwamantin Najeriya da aka saka a kasuwa kimanin watanni biyar da suka gabata ya yi kwantai, an janye shi daga kasuwa.
Marigayi Alhaji Muhammad Adamu Dan Kano, wanda ya kafa kamfanin sufurin jiragen sama na Kabo Air ya shiga sahun wadanda gwamnatin Tinubu za ta karrama.
Sojojin Turkiyya 20 sun mutu bayan jirgin C-130 Hercules ya yi hatsari a Georgia. Shugaba Erdogan ya tabbatar da cewa an fara bincike don gano dalilin hatsarin
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bukaci ma'aikatan Amurka masu kula da tashin jiragen sama su dawo aiki nan take. Ya yi barazanar rage musu albashi ko sauya su.
Rufe gwamnatin Amurka ya jefa kasar a cikin matsalar tashin jiragen sama. A ranar Lahadi kadai sama da jirage 10,000 ne suka gaza tashi a filayen jiragen Amurka.
Hukumomi sun tabbatar da mutuwar mutane tara yayin jirgin sama na dakon kaya ya rikito kan masana'antu a kasar Amurka, ana ci gaba da aikin ceto mutane.
Sanata Mai wakiltar Kogu ta Tsakiya a Majalisar Dattawa ta fafatawa da jami'an hukumar NIS lokacin da aka kwace mata fasfo a filin jirgin sama a Abuja yau Talata.
Jirgin Sama
Samu kari