
Jirgin Sama







Hukumar kula da harkokin sufurim jiragen sama watau NCAA ta dakatar da ayyukan jiragen Max Air na tsawon watanni 3 sakamakon abin da ya faru a Kano.

Kamfanin jirgin sama na Max Air ya tabbatar da cewa jirginsa ya samu hatsari a lokacin da ya ke dab da sauka a tashar Malam Aminu Kano,amma ba a samu asarar rai ba.

Jirgin Max Air dauke da fasinjoji 59 ya yi hatsari a jihar Kano. Tayar jirgin ta fashe tare da kamawa da wuta, amma jami’ai sun yi gaggawar kwace mutanen.

Tinubu ya dura Abu Dhabi domin halartaron taron ADSW 2025, inda zai bayyana nasarorin Najeriya, tattaunawa da shugabannin UAE, da karfafa ci gaban kasar mai dorewa.

Gwamnatin Bola Tinubu ta shirya ware Naira biliyan 55 a kan jiragen shugaban kasa a kasafin 2025. 'Yan adawa sun caccaki gwamnatin tarayya kan lamarin.

Wani jirgin sama na fasinjoji ya gamu da tangarɗa a lokacin da zai sauka a kasar Koriya ta Kudu, ana fargabar kusan suka mutanen ciki sun rasa rayukansu.

Yunkurin yin tafiye-tafiye ba tare da biza ba a Afirka na karuwa, inda a baya-bayan nan kasashe kamar Rwanda da Kenya suka bude iyakokinsu ga daukacin 'yan Afirka.

Hukumar kula da harkokin zirga-zirgar jiragen sama a Najeriya watau NCAA ta nuna damuwa kan ƙaruwar samun tsaikon tashin jiragen sama da sokewa a kasar nan.

Kamfanin Azman Air ya wanke kansa daga zargin sayar da jirage ga kasar Iran ba tare da izinin gwamnatin Najeriya ba. Azman ya ce labarin ba gaskiya ba ne.
Jirgin Sama
Samu kari