Jihar Yobe
Hon. Mohammed Bello, daya daga cikin fitattun 'yan APC a jihar Yobe, ya tarkatamagoya bayansa sun bar jam'iyyar, ADC da PDP sun fara lallaba shi.
Dakarun rundunar sojin Najeriya a jihar Yobe sun kama wata mota dauke da kayayyakin da ake zargi za a mika su ga 'yan ta'adda daga jihar zuwa Nijar.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Mai Mala Buni ta jihar Yobe ta bayyana takaicin yadda aka dawo da labarin kisan mutum 84 a Mafa a matsayin wanda ya faru yanzu.
Bayan korafe-korafe kan rashin lafiyar Mato Yakubu, Gwamna Mai Mala Buni ya amince zai ɗauki dawainiyar dukkan kuɗaɗen jinyar jarumi Malam Nata'ala.
A labarin nan, za a ji gwamnati ta lissafa wasu jihohi da yankunan da ake sa ran za su gamu da iftila'in ambaliya a cikin kwanaki biyar da za a yi mamakon ruwa.
Ma’aikatar Ilimi a Najeriya ta fitar da wata sanarwa game da kyautar da aka ba daliba Nafisa Abdullahi inda ta ce ba gwamnatin tarayya ba ne ta bayar.
Jarumin fina-finan Kannywood, Mato Yakubu, da aka fi sani da Malam Nata’ala, ya bayyana farin ciki bayan samun tallafin kudin jinya daga gwamnatin Nijar.
NiHSA ta yi gargadi cewa jihohi 29 da Abuja za su fuskanci ambaliya daga 1–15 ga Satumba 2025, inda kananan hukumomi 107 da al’ummomi 631 ke cikin hadari.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama hade da tsawa da iska zai sauka a sassa daban-daban na kasar nan, ta bukaci mazauna garuruwan da ake fama da ambaliya su shirya.
Jihar Yobe
Samu kari