Jihar Yobe
Shahararren jarumin fina-finan Kannywood, Mato Yakubu wanda aka fi sani da Malam Nata’ala ya yi bayani kan mawuyacin hali na jinya da yake ciki inda ya roki al'umma.
A labarin nan, za a ji yadda mamakon ruwan sama ya jawo rushewar gidaje sama da 600 a sassa daban-daban na jihar Yobe, lamarin da ya raba jama'a da gidajensu.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya karbi bakuncin sarakunan gargajiya daga jihar Yobe da kuma Jamhuriyar Nijar inda suka yi masa mubaya'a da nuna goyon baya.
A labarin nan, za a ji cewa gidauniyar tsohon mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ta dauki nauyin daliban jihar Yobe da su ka yi nasara a gasar Turanci.
A labarin nan, za a ji cewa wani fitaccen mai rajin kawo ci gaba a jihar Yobe, Alhaji Kashim Tumsah, ya mika kyaututtuka ga daliban jihar da suka yi bajinta a Turai.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya taya Nafisa Abdullahi Aminu, Rukayya Muhammad Fema da Hadiza Kashim Kalli murnar lashe gasar Turanci a London.
Gwamnatin jihar Yobe za ta karrama dalibai mata biyu, Nafisa Abdullahi da Rukayya Muhammad Fema da suka fafata a gasar Turanci da aka yi a London.
Sheikh Isa Ali Pantami ya bukaci gwamnatin Najeriya karkashin Bola Tinubu ta karrama Nasifa Abdullahi Aminu da ta lashe gasar Turanci ta duniya a London.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa wata daliba ‘yar jihar Yobe, Nafisa Abdullah Aminu, ta lashe gasar Turanci ta duniya, inda ta doke dalibai daga ƙasashe 69.
Jihar Yobe
Samu kari