Jihar Kogi
Gwamnatin Kogi ta rufe kasuwanni da tashoshin mota a kananan hukumomi 7 don yakar ƴan bindiga. Sanarwar Kingsley Fanwo ta ce an ɗauki matakin ne na dan wani lokaci.
Kungiyar MEKSTA ta bukaci gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Usman Ododo da ya yi murabus daga kan mukaminsa. Ta jero wasu zarge-zarge a kan gwamnan.
A labarin nan, za a ji cewa lauyan Yahaya Bello ya yi magana a kotu inda ya bayyana cewa shari'ar da ake yi da wanda ya ke kare wa siyasa ce kawai.
Gwamnatin Kogi ta rufe makarantu na gaggawa har zuwa 16 ga Fabrairu, 2026; Kwamishina Fanwo ya ce an dauki matakin ne domin tsaro da kare rayukan dalibai a jihar.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya sha da kyar lokacinda jirgin da yake ciki ya fado kasa a jihar Kogi shekaru bakwai da suka wuce.
Kotun Tarayya a birnin Abuja ta ba da izinin tafiyar Umrah ga tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello, duk da tuhumar almundahanar N80.2bn daga hukumar EFCC.
Gwamnatin jihar Kogi ta ce harin jami'an tsaro ya tilasta wa 'yan bindiga neman sulhu. Ta jaddada doka da za ta hana zama a daji da baya ta'addanci.
Wani mai ba da shaida na bayyana tura makudan kudi daga Hukumar Haraji ta Kogi zuwa Bespoque, tare da tuhumar Yahaya Bello kan karkatar da kudi sama da ₦110bn.
Hukumar EFCC ta sake fitar da wasu hujjoji da suka shafi yadda aka karkatar da makudan kudi a kan shari'ar da ake yi wa tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello.
Jihar Kogi
Samu kari