
Jihar Kogi







Yayin da ake shirin yi wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kiranye, INEC ta gudanar da taro kan lamarin bayan fiye da masu zabe 250,000 sun sa hannu kan bukatar hakan.

INEC ta karɓi ƙorafin kiranye kan Sanata Akpoti-Uduaghan, inda masu ƙorafi suka kafa hujja da sashe na 69 na kundin tsarin mulkin Najeriya kan cire ta daga majalisa.

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan mai wakiltar mazabar Kogi ta Tsakiya ta fito ta yi magana kan rahotannin da ke cewa ta nemi afuwar majalisar dattawa.

Wasu fursunoni sun lallaɓa, sun bi dare tare da tsere wa daga gidan yarin tarayya da ke jihar Kogi, kuma tuni jami'an tsaro sun shiga kokarin cafko su.

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan mai wakiltar mazabar Kogi ta Tsakiya ta caccaki takwaranta Sunday Karimi bayan ya goyi bayan dakatarwar da aka yi mata.

Wasu mutane daga mazabar Kogi ta Tsakiya sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da shirin da wasu ke yi na yi wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kiranye.

Babbar kotun tarayya mai zamanta a Lokoja ta takawa wasu masu neman a yi wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kiranye bayan dakatar da ita daga majalisar dattawa.

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta ce ta kwashe fiye da shekara guda tana fama da yunkurin cin zarafi daga shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio.

Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan ta tabo batun yunkurin yi mata kiranye daga majalisar dattawa. Ta ce ba zai yi tasiri ba.
Jihar Kogi
Samu kari