Jihar Kano
Yayin da aka fara azumin watan Ramadan, mutane sun fara fuskantar karancin kwai a sassan jihar Kano, lamarin da aka danganta da karancin samarwa a bana.
'Yan Najeriya sama da miliyan 1 sun yi rajistar katin zabe da hukumar INEC. Jihar Jigawa ce ta farko, yayin da Legas ta zo ta biyu, Sokoto na binta a baya sai Kano.
Kamfanin raba wuta na Kano watau KEDCO ya tabbatar da cewa an katae witar layuka biyu domin sanya wata babbar waya da za ta kara inganta harkokin lantarki.
Shugaba Bola Tinubu ya ba mai martaba Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero shugabancin kwamitin ciyar da talakawa a Ramadan 2026 a fadin Najeriya.
Sheikh Bashir Aliyu Umar ya bayyana cewa kamata ya yi shugaban kasa ya mayar da hankali wajen sauke nauyin da ke kansa maimakon rokon a yafe masa.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta takaita zirga zirga a jihar Kano a shirin zaben cike gibi da za a yi a karamar hukumar Birni da Ungogo a gobe Asabar.
A labarin nan, za a ji cewa an samu rahoton hukumar tsaron DSS ta fara shirin gayyatar wasu da ake zargi suna da masaniya a kan bacewar dan gwagwarmaya, Dadiyata.
An sake samun tashin gobara a wata fitacciyar kasuwa da ke jihar Kano. Gobarar dai ta tashi ne da asuba. Majiyoyi sun bayyana cewa gobarar ta lakume shaguna.
Kotu a Kano ta yanke hukuncin kisa ga Aminu Yahaya Shariff saboda batanci, kungiyar Amnesty ta bukaci a janye dukkan tuhume-tuhumen kuma a sake shi.
Jihar Kano
Samu kari