Jihar Kano
A labarin nan, za a ji cewa PDP da ke fama da rikici reshen jihar Kano ta sanar da mara wa dan takarar shugaban kasa da uwar jam'iyyar ta amince da shi.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta sanar da daukar matakin hade wasu ma'aikatu wuri guda karkashin jagorancin kwamishina.
Mataimakin shugaban Majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin ya karbi dan Majalisar Makoda, Muhammad Ahmad Tomas, wanda ya sauya sheka daga NDC zuwa APC.
Farfesa Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo ya bukaci Abba Kabir Yusuf ya mayar da hankali kan magance matsalar yan daba da ke kokarin zama ruwan dare a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya samu goyon bayan jigo a jam'iyyar, Musa Iliyasu Kwankwaso bayan kalam Gwarzo.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya zargi Gwamna Abba Kabir Yusuf da gazawa wajen kare rayuka da dukiyoyin mutanen jihar.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya tura sakon ta'aziyyabayan ya samu sakon rasuwar tsohon kwamishinan albarkatun ruwa da raya karkara, Dr. Mahmoud Baffa.
Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf, ya ce gwamnatinsa ta cika kusan kashi 90 cikin 100 na alkawuran da ta yi wa jama’a cikin shekaru uku da ya yi a mulki.
A labarin nan za a ji cewa 'dan takarar gwamnan Kano a NDC, Aminu AbdulSalam Gwarzo ya zargi gwamnatin Abba Kabir Yusuf da wasarere da rayukan jama'a.
Jihar Kano
Samu kari