Jihar Kano
Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara da lauyansa sun ki bayyana a zaman kotun da ya shigar yana kalubalantar hukuncin kisan da wata kotu ta yanke masa a Kano.
Kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na KEDCO ya ce ana shirin kara karfin wutar lantarki d ake samarwa a jihohin Kano, Jigawa da Katsina domin inganta wutar.
A yayin da kamfanin CCECC ya ce ya kammala hada layin dogo daga Lagos har zuwa Kano, ita kuma gwamnatin tarayya ce za a fara jigila kan titin a watan gobe.
Babban bankin kasa CBN ya bukaci bankunan kasuwanci a jihar Kano da su shiga cikin tsarin nan na bada bashin noma domin bunkasa fannin noma a kasar nan.
Kotun tarayya dake zamanta a Kano za ta fara sauraren karar da shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya shigar gabanta yana kalubantar korarsa da aka yi.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje yace sauyin yanayi da rashin ilimi a tsakanin al'ummar Fulani shi ne babban abin da ya jefa Arewa a matsala.
An shiga jimami a unguwar Gama B dake jihar Kano bayan an tsinci gawar wani magidanci, Bello Bukar Adamu a karamar hukumar Kumbotso da ya bar gida ranar Lahadi.
Daliban sun koka kan cewa sama da mutum 3,000 daga cikinsu da ke karatu a jami’ar tarayya ta Dutse (FUD) da ke Jigawa ne gwamnatin ba ta biya kudin karatunsu ba.
Jigon jami'yyar APC, Barista Jesutega Onakpasa ya zargi wasu 'yan siyasa da jefa Nasir El-Rufai da Yahaya Bello a halin da suke ciki duk da gudunmawa da suka bayar.
Jihar Kano
Samu kari