Jihar Kano
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano (PCACC), ta kwato motocin gwamnati daga wajen wasu tsofaffin kwamishinoni.
Gwamnati jihar Kano, karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta fito ta yi martani kan zargin cewa tana cin zarafin 'yan adawa. Ta ce ba haka ba ne.
Gwamnatin Kano ta sanar da hutun Sallah daga 1 ga Maris, 2026. Makarantun kwana za su koma a ranar 22 ga Maris, yayin da na jeka-ka-dawo za su koma 23 ga Maris.
Kungiyar Kwankwasiyya ta fito ta yi zarge-zarge kan gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf. Ta ce ana cin zarafin 'yan adawa.
A labarin nan za a ji cewa Kwamishina a gwamnatin Abba Kabir Yusuf Aliyu Isa Aliyu ya bayyana yadda aka amince da rabon mukamai bayan sauya shekar gwamna.
Wata kungiya mai suna Kano Peace Coalition Group ta zargi jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da neman tayar da zaune tsaye a Kano.
Rahoto na musamman kan yadda APC ta lashe zaɓukan Abuja, Kano da Rivers a ranar Asabar da ta gabata, ƙarƙashin dokar zaɓe ta 2026 da Tinubu ya sa hannu yanzu.
Kungiyar Amnesty International ta zargi gwamnatin Kano karkashin Abba Kabir Yusuf da yunkurin murkushe 'yan adawa a Kano. Ta jero mutane da ta ce an ci zarafinsu.
Gwamnatin Kano ta kafa kwamitin koli mai mutum 23 domin sa ido kan rabon N8bn ga waɗanda gobarar kasuwar Singer ta shafa, tare da tabbatar da adalci da gaskiya.
Jihar Kano
Samu kari