Jihar Kano
A labarin nan, za a ji cewa manyan Kano da hukumomin tsaro sun yi alkawarin bibiya da tabbatar an yi adalci a kisan da aka yi wa wasu bayin Allah bakwai a Kano.
Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa Shugaba Tinubu ya karbi bakuncin Gwamna Abba Kabir Yusuf, amma dai ba ta yi bayanin abin da suka tattauna ba.
Maharan Fatima da yaranta 6 sun yi amfani da kan keken dinki wajen aikata kisan gillar; an kamo Umar Auwalu da abokan ta'asarsa bayan jana'izar iyalin a Kano.
Shugaban APC na Kano, Abdullahi Abbas ya ce suna dakon dawowar Ganduje da Gwamna Abba Kabir Yusuf daga Abuja domin kaddamar da rijistar mambobin jam'iyya.
Sanannen malamin addinin Musulunci a jihar Kano, Sheikh Malam Aminu Daurawa, ya yi magana kan kisan ta'addancin da aka yi wa matar aure da yaranta a Kano.
Tinubu ya yi Allah-wadai da kisan gillar mata da yara 6 a Kano; ya bukaci 'yan sanda su gaggauta daukar mataki kan wadanda ake zargi. Ya yi ta'aziyyar dan kasuwa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano a Aso Rock Villa yayin da jita-jitar sauya shekarsa ke kara karfi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta samar da kwamiti da zai shige gaba wajen shari'a da matasan da suka kashe matar aure da yaranta a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf da sauran gwamnoni da ke sauya sheka zuwa APC za su gamu da cikas a kan sake neman kujerarsu a 2027.
Jihar Kano
Samu kari