Jihar Kano
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bayyana dalilin da ya sanya ya koma karatu a jami'a. Ya ce yana da dadadden burin ganin ya yi karatu a fannin shari'a.
Kotu ta tura malamin Musulunci, shugaban tsagin Darikar Qadiriyya, Sheikh Ibrahim Isa Makwarari gidan gyaran hali kar karkatar da fili bayan gaza cika sharudan beli.
A labarin nan, za a ji cewa APC reshen jihar Kano ta fara yi wa magoya bayanta rajista duk da har yanzu Gwamna Abba Kabir Yusuf bai sauya sheka ba.
Ma'aiakatan kamfanin rarraba wuta na KEDCO sun tsunduma yajin aiki a jihar Kano. Lamarin ya jawo dauke wuta a Kano da kewaye. KEDCO ya karyata zargin ma'aikatan.
Hadimin Abba Kabir Yusuf, Salisu Yahaya Hotoro ya sanar da fitar shi daga tafiyar Kwankwasiyya da Rabiu Musa Kwankwaso ya ke jagoranta a jihar Kano.
Tsagin jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ya yi tsokaci kan sauya shekar Gwamna Abba zuwa APC. Ta bukaci ya fara yin murabus daga zama mambanta.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusufa ya gwangwaje mutumin da aka kashe masa iyalinsa da kyautar sabon gida, kujerar hajji da wasu kyaututtuka uku.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya sha alwashin cewa ba zai jita ba zai rattaba hannu kan takardar hukuncin kisa kan wadanda auka kashe Fatima da yaranta.
Majalisar dattawan Najeriya ta yabawa jami'an 'yan sanda kan namijin kokarin da suka yi wajen cafke mutanen da ake zargi da kisan matar aure da 'ya'yanta a Kano.
Jihar Kano
Samu kari