Jihar Kano
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyyar hamayya ta APC ta ji zafin sauyin sheka daga wasu daga cikin 'ya'yanta ke yi zuwa wadansu jam'iyyun hamayya a kasar nan.
Tsofaffin yan majalisar tarayya daga Kano sun amince Bola Ahmed Tinubu ya yi shekara takwas a mulki, sun giyi bayan Sanata Barau ya zama gwamnan Kano.
A labarin na, za a ji Barista Abba Hikima da Dr. Bello Galadanchi na ci gaba da bibiyar batun N-power a kotun ma'aika domin kwato hakkin matasan Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya sake nada sabon kwamitin NERC bayan Majalisar Dattawa ta amince da mambobinsa domin karfafa bangaren wutar lantarki a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar kwadago ta kasa, NLC ta samu damar ganawa da wakilan Shugaba Bola Ahmed Tinubu game da zanga-zangar da suka shirya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya biya bashin da tsofaffin kansiloli suka biyo. Biyan bashin na zuwa nw bayan sun dade suna jiran hakkinsu.
'Yan kwadago sun yi zanga-zangar adawa da rashin tsaro a Kano, Abuja, Lagos, Sokoto, Anambra, Rivers da wasu jihohin Najeriya. NLC ta bukaci a magance rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji yadda wata kungiyar matasa daga kananan hukumomi 44 na jihar Kano suka fara neman Barau I Jibrin ya yi takarar gwamna a 2027.
Naziru Sarkin Waka ya taya Rarara murnar samun sarautar Sarkin Wakar Kasar Hausa da Sarkin Daura ya nada shi. Naziru ya fadi bambancin Sarkin Waka da Sarkin Mawaka.
Jihar Kano
Samu kari