Jihar Kano
Tsohon mataimakin kakakin Majalisar Ebonyi, Odefa Obasi Odefa ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC da wasu magoya bayansa 500 a mazabar Onicha ta Gabas.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC a yankin Arewa maso Yamma, Salihu Lukman ya yi gargadi kan yadda jam'iyyar ke gudanar da mulkinta inda ya ce akwai barazana a 2027.
Hukumar jami'an kwana-kwana ta jihar Kano ta tabbatar da tashin gobara a sakateriyar ƙaramar hukumar Gwale da safiyar ranar Laraba, ta laƙume ofisoshi 17.
Wani shahararren lauya ya yi hasashen makomar Gwamna Yusuf na jihar Kano a Kotun Koli bayan da Kotun Daukaka Kara ta kori kamar yadda kotun karar zabe ta yi.
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta tabbatar da cewa wasu daga cikin masu zanga-zangar da aka cafke a birnin Kano, an gurfanar da su a gaban kotu.
An nemi ayi rigima a zauren Majalisar Dokokin Kano, kan kudaden da gwamnatin jihar ta ware wa masarautu a karamin kasafinta na 2023 kamar yadda labari ya zo mana.
An gargadi Bola Ahmed Tinubu cewa ka da ya tsoma baki a shari’ar da ake yi a kan zaben gwamnan jihar Kano inda magoya bayan Abba Gida Gida su ka rungumi addu’o’i.
'Yan sandan jihar Kano ta cafke Daraktan Gudanarwa da Ayyuka na ma’ikatar ruwa ta jihar da wasu da zargin su da yin takardun bogi na samun izinin yi gwanjon kaya.
Kalaman Sheikh Baffa Hotoro a kan mutanen da aka kashe a Tudun Biri ya jefa shi a matsala. Majalisar dokokin jihar Kano ta yi magana game da kalaman malamin.
Jihar Kano
Samu kari