
Jihar Kano







Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya bayyana cewa kudin da su ka ware Naira miliyan 854 na auren zaurawa shi zai zama kamar tallafin rage radadi a jihar.

Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya dakatar da shugaban hukumar gudanarwa na KASCO Dr. Tukur Dayyabu Minjibir sakamakon samunsa da sakaci wajen aiki.

Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen ƴan majalisun tarayya a jihar Kano, ta zartar da hukuncinta kan ƙarar da Kabiru Gaya na APC ya shigar da Kawu Sumaila na NNPP.

Farfesa Sagir Abbas, shugaban Jami'ar BUK ya bayyana cewa halin matsi ne ya sa su ka kara kudin makarantar dalibai don gudanar da al'amura a jami'ar.

Kotun zabe ta tsige dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Kumbotso ta jihar Kano, Idris Dankawu na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP).

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ba da umarnin dakatar da wasu shugabannin makarantun sakandare guda biyu kan wasa da aikinsu bayan kai ziyarar makarantun.

Jarumar fina-finan Kannywood da Nollywood, Rahama Sadau ta yi martani kan cece-kuce da ake a kanta da zarar ta yi wani abu, ta ce ba da gan-gan ta ke yi ba.

Labarin da ke iso mu ya bayyana yadda kotun sauraran kararrakin zabe ta tabbatar da tsige dan majalisar wakilai daga Kano bisa aikata rashin gaskiya.

Al'ummar Yarbawa mazauna Kano sun gudanar da taron addu'a ta musamman don neman Allah ya yi wa jagoran Kwankwasiyya, Alhaji Rabiu Musa Kwankwaso jagoranci.
Jihar Kano
Samu kari