Jihar Kano
Tsohon gwamnan Kano kuma jagoran Kwankwasiyya, Dr Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ga dukkan alamu maƙiyan Kano sun sake dawowa da wata manufa a rikicin sarauta.
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce wasu makiya jihar Kano suna ba Gwamnatin Tarayya shawara tare da nuna goyon baya ga Aminu Ado Bayero.
Alhaji Rabiu Musa Kwankwaso jagoran jam'iyyar NNPP kuma madugun Kwankwasiyya, ya yi zargin cewa makiyan jihar Kano na kokarin kawo hargitsi a jihar.
Lauyan kare hakkin dan Adam kuma babban lauyan Najeriya, Femi Falana, ya ce babbar kotun tarayya da kotun masana’antu ta kasa ba su da hurumin kan al’amuran sarauta.
Shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas, ya bukaci jami’an tsaro da su kamo dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya aika da sakon barka da Sallah ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu. Sakon na zuwa ne yayin da ake rikicin sarauta a jihar.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta yi karin haske kan rikicin masarautar Kano. Kwamishinan 'yan sanda a jihar ya ce sun samu umarnin kotu har guda biyar.
Yayin da ake ci gaba da aikin hajji, Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya sake abin alheri ga maniyyatan jihar da ke kasar Saudiyya da kyautar riyal 100.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta musanta zargin inda ta ce ta himmatu wurin kare lafiyar al'umma da kuma dukiyoyinsu ba tare da son kai ba a jihar.
Jihar Kano
Samu kari