Jihar Kano
Mai ba da shawara kan harkokin shari'a ga jami'yyar APC, Abdulkadir Kana ya fayyace dokar jam'iyyar kan dakatar da Abdullahi Ganduje daga mukaminsa.
Jam'iyyar APC ta zargi tsohon Gwamna Rabiu Musa Kwankwaso da kawo tangarda a tafiyar Shugabansu Abdullahi Umar Ganduje domin dakile muhimmancinsa a zaben 2027.
Hukumar tsaro ta farin kaya ta gurfanar da mutumin da ake zargi da safarar makamai ga 'yan bindiga a jihar Kano. Mutum bai amince da laifinsa ba yayin zaman kotun.
Gwamnatin jihar Kano ta bude littafin yin rajistar adadin mamatan da ake binnewa a makabartun domin taimaka mata wajen tattara bayanai, inji ma'aikatar lafiya.
Kotun musulinci da ke kano ta saka ranar Alhamis mai zuwa a matsayin ranar cigaba da sauraron daukaka karar da malam Abduljabbar Nasiru Kabara ya shigar.
Gwamnatin jihar Kano ta ce ba gaskiya ba ne cewa za ta kori masu sharar da gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje ta dauka aiki kamar yadda wasu ke yadawa.
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da ginin titin dan Agundi mai hawa uku domin rage cunkoson ababen hawa. Kamfanin CCG Nigeria Limited ne zai yi aikin kan ₦15bn.
Mazauna unguwar Gwagwarwa dake jihar Kano sun zargi wani sojan Sama, Aminu Oga da kashe matashi mai shekaru 23, Yusuf Shu'aibu.Sun nemi hukumomi su bi musu hakkinsu.
Wata gobara ta tashi a gidan tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau a cikin daren ranar Lahadi. Gobarar ta lalata wani daki a cikin gidan.
Jihar Kano
Samu kari