Jihar Kano
An gurfanar da wani magidanci, Umar Inusa a gaban kotun shari'ar Musulunci a Kano bisa tuhumar raunata matarsa a ƙirji, alkali ya ɗage zaman zuwa watan Nuwamba.
Wata gamayyar kungiyoyin APC reshen Arewa ta tsakiya, ta bayyana kudurin ta na dakatar da yunkurin tsige shugaban jam’iyyar na kasa, Abdullahi Ganduje.
Dan majalisa mai wakiƙtar Minjibir, Abdulhamid Abdul ya tabbatarwa hukumar Hisbah cewa nan ba da jimawa ba za a kara masu albashi da alawus alawus.
Yayin da ake ta yada jita-jita cewa akwai rashin jituwa tsakanin Bola Tinubu da Majalisar Dattawa, hadimin shugaban, Sanata Basheer Lado ya karyata rade-radin.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya yi alhinin rashin da aka yi a jihar Jigawa, ya roki Allah ya gafartawa waɗaɓda suka rasu a gobarar da ta afku a Majia.
Musa Iliyasu Kwankwaso ya ce abubuwa da ke faruwa a NNPP ya kara nuna gaskiyar maganar da yake faɗa kan Kwankwaso, ya buƙaci Abba Kabir ya canza tunani.
Yayin da ake cigaba da rikicin masarauta a Kano, Sarki Muhammadu Sanusi II ya sake nada Alhaji Gambo a matsayin Jakadan Garko da za a yi bikin nadinsa a yau Laraba.
Akwai wasu gwamnoni a Najeriya da suka yi rusau da ya jawo cece-kuce inda ake zargin suna yi ne kawai saboda daukar fansa kan yan adawarsu a siyasa.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bukaci Fulani su ɗauki batun zaman lafiya da muhimmanci, inda ya ce tarihi ya nuna ba su yarda da tashin tashina ba.
Jihar Kano
Samu kari