Jihar Kano
Gwamnatin Kano ta gayyaci kungiyar 'yan kasuwar jihar domin gano dalilin tsadar kayayyaki tun bayan fara zanga-zanga a ranar Alhamis, lamarin da ya sa jama'a kokawa.
Mai martaba Sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II, ya koka kan barnar da aka samu yayin zanga-zanga a jihar. Ya ce an lalata inda kakansa ya yi aiki.
Shugaban jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya, Abdullahi Ganduje ya yi magana kan halin kunci da 'yan kasar ke ciki wanda ya tilasta zanga-zanga a birane da dama.
Yayin da aka tafka barna a Kano yayin zanga-zanga, Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya koka kan rawar da jami'an tsaro suka taka kafin faruwar hakan a jihar.
Kungiyar Kano Progressive Movement ta yabawa Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero kan kokarinsa lokacin zanga-zanga wurin samar da zaman lafiya a jihar.
Babban daraktan hukumar NPC, Baffa Dan Agundi ya bayyana shirin ma'aikatarsa wurin samar da ayyukan yi har miliyan daya a Najeriya da samar da kudin shiga N3bn.
Masu zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya sun koka bisa yadda jami'an tsaro su ka kashe wasu daga cikinsu a sassan kasar a lokutan da su ke tattaki.
Abba Kabir Yusuf zai kashe kudi sama da N268m ga masu ba shi shawara da ma'aikatar sufuri a fadin jihar. Ya ce aikin zai taimaka wajen inganta aikin gwamnati.
An wallafa wani faifan bidiyo a shafin X da ke nuna yadda ɗan uwan sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya kai ziyarar caffan ban girma fadar Sarkin Kano, Sanusi II.
Jihar Kano
Samu kari