Jihar Kano
Hukumar alhazai ta jihar Kano ta mayarwa kowane alhaji alhaji sama da N61,000 sakamakon ɗaukewar wutar lantarki a Minna lokacin aikin hajjin shekarar 2023.
'Yan majalisar wakilai sun hassala. Dan majalisar Kano, Dr. Ghali Mustapha ya nemi Benjamin Kalu ya bar mukaminsa saboda yada labarin karya kan kudirin haraji.
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano, ta bayyana irin barnar da gobara ta yi a cikin watan Nuwamban 2024. Hukumar ta ce gobara ta lalata kayayyakin miliyoyin Naira
Dandazon kanana da matsakaitan 'yan kasuwar garin Dakata da ke karamar hukumar Nassarawa jihar Kano sun gudanar da sallar Alkunuti kan rashin wuta na kwanaki 70.
Ana shirin mayar da sunan Yusuf Maitama ga wata jami'a a Kano. Sanata Barau I Jibrin ne ya mika kudirin a gaban majalisar dattawa a ranar Talatar nan.
Kungiyar Team New Nigeria (TNN) ta fara sanya fastocin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a birnin Kano. Kungiyar na bukatar ya yi takara a zaben 2027.
Matasa daga jihohin Arewa 19 sun gudanar da gangami don goyon bayan Sanata Barau Jibrin bisa rawar da yake takawa kan dokokin gyaran haraji da Tinubu ya gabatar.
Gwamnatin Kano ta na zuba ido don a fara sayen kujerun aikin hajjin bana. Hukumar jin dadin alhazai ta koka kan karancin sayen kujerun, yayin da shiri ke kankama.
Kusa a APC reshen Kano ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu. Ya zargi gwamnatin tarayya na jefa jama'a a cikin masifa. AbdulMajeed Danbilki Kwamanda ne ya fadi haka.
Jihar Kano
Samu kari