Jihar Kano
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya fito ya gayawa duniya wani sirrinsa da ba kowa ya sani ba. Shekarau ya ce har ya kusa gama mulki ba ya da gida.
Dattijon kasa, Alhaji Tanko Yakasai ya bayyana cewa ba kundin tsarin mulkin Najeriya ce ke da matsala ba, kar a bar jaki ana dukan taiki, ya ce a sauya tunani.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa yan daba sun yi barnar da ta kai N1bn a babbar kotun Kano a lokacin zanga zangar adawa da tsadar rayuwa.
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya sanar da cewa yan daba sun sace takardun shari'ar Abdullahi Umar Ganduje a babbar kotun Kano yayin zanga zangar tsadar rayuwa.
Farashin litar man fetur ya yi tashin gwauron zabi a cikin birnin Kano. A yanzu an koma siyar lita kan kusa da N1000. Hakan na zuwa ne bayan gama zanga-zanga.
Gwamnatin jihar Kano ta caccaki jam'iyyar APC kan zargin yin kwana da kayan tallafi na Gwamnatin Tarayya inda ta ce komai na Gwamna Abba Kabir a bayyane yake.
Tsohon kwamishinan ayyuka a jihar Kano a lokacin Ganduje, Mu'azu Magaji ya yi magana kan zargin matar Abdullahi Ganduje da sace kudin jihar Kano har N20bn.
Kwamishinan 'yan sandan jihar Kano, Salman Garba Dogo, ya bukaci jami'an 'yan sandan da aka yiwa karin girma su jajirce wajen kawar da laifuka a jihar.
Za a ji Sanatan Kano ta Kudu karkashin jam'iyyar NNPP, Kawu Sumaila ya ce yana karbar Naira miliyan 22 a matsayin albashi da kudin gudanarwa a duk wata.
Jihar Kano
Samu kari