Jihar Kano
Kannywood ta yi rashin jarumi Baba Ahmadu (Hedimasta) na shirin Dadin Kowa. 'Yan Kannywood sun fito sun yi ta’aziyya, suna fatan Aljanna ce makomarsa.
Har yanzu gwamnatin Tinubu ba ta fito karara ta maganti a kan rikicin sarautar Kano ba. Amma wasu daga cikin ayyukanta sun nuna wanda ta ke goyon baya.
Sani Danja ya samu mukamin mai ba gwamna shawara kan matasa da wasanni a Kano. 'Yan Kannywood sun taya jarumin murna tare da addu'ar Allah ya taya riko.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi rabon mukamai a gwamnatinsa. Gwamnan ya yi nade nade ciki har da na jarumin masana'antar Kannywood, Sani Danja.
Tsohon shugaban ma'aikatan fadar gwamnatin Kano, Shehu Wada Sagagi ya bayyana irin abubuwan da ya koya yayin zama da Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano.
Sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa am bar Arewa a baya a fannin ci gaba, ya ce idan aka raba Najeriya yankin na tsaka mai wuya.
Sanata Kawu Sumaila mai wakiltar Kano ta Kudu, ya amsa tabbas yana da alaka da jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya. Kawu ya ce NNPP ce ta sa shi yin alaka da APC.
Tsohon shugaban ma'aikatan gidan gwamnatin Kano, Shehu Wada Sagagi ya magantu bayan cire shi a mukaminsa inda ya ce yana tare da Gwamna Abba Kabir.
Sheikh Daurawa ya ce rashin Sallah, shaye-shaye, rashin makaranta, da kin biyayya ga iyaye suna daga cikin alamomin matashin da ke shirin lalacewa cikin al'umma.
Jihar Kano
Samu kari