Jihar Kano
Gwamna Abba Yusuf ya ba da umarni na a gaggauta yin bincike kan zargin ba da kwangilar sayo magunguna ga kananan hukumomin Kano, bayan rahoton Dan Bello.
An yi musayar kalamai tsakanin Bashir Ahmaad da wasu da ake tunanin masoyan Abdullahi Ganduje har ya yi masu addu’ar Allah ya tashe shi a tawagarsu Ganduje a kiyama
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya naɗa Manjo Janar M.I Idris mai ritaya a matsayin sabon kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida na jihar.
Rundunar 'yan sanda ta kasa, reshen jihar Kano ta ce akwai damuwa matuka kan yadda ake samun karuwar mace mace a jihar saboda ambaliya da kisan kai.
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ziyarci kungiyar kasar Qatar mai ba mutane tallafi domin kawo agaji jihar Kano, kungiyar ta yi alkawarin taimakon Kanawa.
Shugaban ma'aikatan gwamnatin Kano, Shehu Wada Sagagi ya shigar da wata kungiyar APC kara kan zargin karkatar da tallafin abincin da Bola Tinubu ya turo Kano.
Hukumar ba da agajin gaggawa ta ƙasa NEMA ta yi gargaɗin cewa mazauna Kano kusan miliyan huɗu na fuskantar barazanar ambaliyar ruwa a yankunansu.
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa NEMA, zayyano sunayen kananan hukumomi 14 na jihar Kano da ke fuskantar hadarin ambaliyar ruwa a daminar bana.
Abba Kabir Yusuf na shan martani bayan batan takardun kotun Abdullahi Umar Ganduje da yace an yi a lokacin zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Kano.
Jihar Kano
Samu kari